Labaran Talabijin na 21/01/16
Vložit
- čas přidán 20. 01. 2016
- A cikin shirin akwai rahoto kan shariar tantance ko akwai isassun shaidun da za su sa a gurfanar da wani kwamandan kungiyar LRA a gaban kotu. Sannan kuma mun yi hira da Alhaji Aliko Dangote kan tallafin dala miliyan dari daga Gidauniyarsa da ta Bill da Melinda Gates, don yaki da matsalar karancin abinci mai gina jiki a Najeriya.
Masha Allah
Dangote dai bazai taimaki talaka ba domin ga yan unguwar su nan ma acikin birnin kano suna fama da talauci bai taimake su ba ballantana ya taimaki wasu
Ahhh!!!wan nan abun mamakine sosai
mustadpha shu'raibu p
.