Labaran Talabijin na 29/08/17
Vložit
- čas přidán 5. 09. 2024
- Kasashe sun fusata yayin da Koriya ta Arewa ta sake gwajin makami mai linzami da ya bi ta Japan.
Bayan taronsu a Paris, wasu kasashen Afirka da na Turai sun amince da wasu matakai na magance matsalar kwararar bakin haure zuwa Turai.
Hukumomi a Senegal sun dauki matakin wallafa hotuna masu tada hankali a jikin kwalayen taba, a wani yunkuri na yaki da busa tabar.
Macha Allahou
INAMUKUFATANALKAIRI
Allah yakiyaye
Allah ya kyauta
Cva adamou 🤝🤝🤝👈👈
Allah kyauta
Tarihin.a.ishatumusa
T
Biv
Yayi kiyau ai
J
Uww
n'
Allah kiyaye
INAMUKUFATANALKAIRI
Macha allah