Malam, Allah ya sa ka da Alkhairi. Zaiyi Kyau Masu Hannu da Shuni Ma su Kishin Daukaka Haddin Allah da Su rinka daukar Nauyin wadannan Karatu da wannan Malam ke yi domin bazawa Musulmin Duniya. Yin Hakan zai Jaddada Hadin Kan Musulmin Duniya. Ina so Malam ya taimaka mini da Nambar wayarsa. Ni Dan Jarida ne a Kano. Ngd.
Masha àllahu Malan yafadi GASKIYA Allah yahada kan musulmai al Umar annabi mahamadu rasululahi saw sallalahu alaihi wassallam Allah ya bamu IKON BINTA GASKIYAr Allah ya tamakemu dan annabi mahamadu Saw
Assalamu alaikum warahmatullah, Akaramakallah Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana, ya saka da alheri. Irin wannan karantarwar duniyar Musulunci musamman Nigeria ke bukata don samun haɗin kai da zaman lafiya tsakanin mu. اطيعوا الله ورسوله ولاتنزعوا فتفشلوا وتذهب ريحكم واصبروا.......... واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا........... . To Akaramakallah tsakanin ka da ALLAH menene matsayin maulidi a musulunci. Na yi wannan tambayar ne don na ga ka na faɗin GASKIYA. shima ya kamata ka yi bayani akan shi.
Allah yasaka d alkhairi, Allah yakara fahimtar damu gaskiya yabamu ikon binta yasa dukkan malamai suyi koyi dakai,hakan shine zaihada kan musulmai, Allah yasa mudace duniya d lahira
Malam ALLAH yasaka da alheri yakaramuna imani da tsoron ALLAH Agaskiya samun irin wadannan malaman alhairine agaremu Kumani dan TIJJANIYA NE Amma wlh wannan malam imasonsa harma bansan yadda zanmisaltaba Ina sonsa sosai akan gaskiyar Kuma ALLAH yabamu ikon koyi da rinsu
wallahi wannan maganar son xuciyane kace wai matsalar su maulidi da wazifa malam ka manta da fifita maganar shehu akan na Annabi da maganganu na ka firci acikin akidarsu Kuma kace abashi dubu biyar suyita Jan charbi shi charbin sunnah ne kumaganar cewa malamn su na Kore kamai Allah da wahadatil wujudi wallahi taqiyace
Wannan maganah Akwai son zuciya WLH munafada yan darikane soboda karyar dasuke Yi wa Allah da manzonsa ne Kuma in muka barsu duk sai sun Bata Wannan Addini malan karya kakaiyi mubi masu son Bata Addinin Allah
Had it been such people might be gotten adequately in our nation,we should make it in the way everything shall be normal in subsequent allegiance.And there will be no more crises in between the two parts and the other.
Akramakallahu ina da tambaya idan mutum yana tsubbu ko duba da sunan bada magani ko wani taimako to ya hallata a bishi Sallah idan ya hallata to mene hujja idan be hallata ba to ya abun yake
Ya Allah ka azurtamu da irin wadannan malaman dalilin annabi Muhammad s,a,w Wallahi da akwai irinsu da musulunci yaci gaba Allahu yasaka mashi da mafificin alkhairi
Masha Allah Alhamdulillah Allah ya kara bamu ikon fadar gaskiya duk inda take kuma ko akan mune kuma ko kan waye. Mun fahimce ka sosai Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa yakuma yiwa ilimi albarka.
Malam,
Allah ya sa ka da Alkhairi.
Zaiyi Kyau Masu Hannu da Shuni Ma su Kishin Daukaka Haddin Allah da Su rinka daukar Nauyin wadannan Karatu da wannan Malam ke yi domin bazawa Musulmin Duniya.
Yin Hakan zai Jaddada Hadin Kan Musulmin Duniya.
Ina so Malam ya taimaka mini da Nambar wayarsa.
Ni Dan Jarida ne a Kano. Ngd.
Allah yasaka ma sheikh Aliyu Ibrahim kaduna da gidan Aljanna
Masha àllahu Malan yafadi GASKIYA Allah yahada kan musulmai al Umar annabi mahamadu rasululahi saw sallalahu alaihi wassallam Allah ya bamu IKON BINTA GASKIYAr Allah ya tamakemu dan annabi mahamadu Saw
Amin ya hayyu ya qayyumu 🤲.
Wallahi malam kafikowa gaskiya a izalar ko 💘💘💘💘👍🏻👍🏻👍🏻👍🏻
Masha Allah..Allah yasaka da alkhairi..
Saidai maganar gaskiya malan wani lokaci kana magana kamar bakasan ainihin aqidar yan dariqu ba
Allah sariki Doniya inama malamai zasukuyi dawan gaskiya da abubuwa Sun tafi daidai mlm allah yasaka d alkairi alhamdulilh
Allah ya saka
Karatu malam yana kyau.
Nidai nadaina yin kudungoro
Na yarda da ikhlasinsa
Gaskiyane malam
Allah yasakada alkhairi Allah yakarawa malam lpy banida malamin da yake burgeni a Izala inba wannan malaminba
Allahu akbar Allahu Akbar Allahu Akbar hake nakeson gaskiya idan tazo gaskiya agayeta
Allah Ya taimaki Mallam Ya qarama rayuwa Albarka.
Assalamu alaikum warahmatullah, Akaramakallah Allah ya ƙara lafiya da nisan kwana, ya saka da alheri. Irin wannan karantarwar duniyar Musulunci musamman Nigeria ke bukata don samun haɗin kai da zaman lafiya tsakanin mu.
اطيعوا الله ورسوله ولاتنزعوا فتفشلوا وتذهب ريحكم واصبروا..........
واعتصموا بحبل الله جميعا ولا تفرقوا........... .
To Akaramakallah tsakanin ka da ALLAH menene matsayin maulidi a musulunci.
Na yi wannan tambayar ne don na ga ka na faɗin GASKIYA. shima ya kamata ka yi bayani akan shi.
Allah ya Kara lafiya Aameeeeeen 🤩❤ S.A.W ❤❤❤❤❤❤💋 Mungode sosai 😘
صل الله عليه وآله وصحبه وسلم
Masha Allah kaji gaskiya Allah ya saka da alkhairi malam
Malan Allah yasa kugama da duniya lahiya albarka shigaban duniya da lahira
Salamualaikum gaskiya kaimutiman kirkine gaski kawai kakeso wallahi daana daawa haka dajamaa sunfahimci addini
Malam Allah ubangiji ya saka Maka da alheri wlh naji dadin wannan waazin
Excellent , May Allah bless u sir
Allah ya saka da alheri 🙏🙏🙏🙏❤️❤️❤️❤️💚💚💚💚💚🧏🧏🧏🧏🧏
Masha Allah
Wannan gaskiya ne malam allah ya kara basira kufadi gaskiya idan kunsani Malamai
Allah yasaka d alkhairi, Allah yakara fahimtar damu gaskiya yabamu ikon binta yasa dukkan malamai suyi koyi dakai,hakan shine zaihada kan musulmai, Allah yasa mudace duniya d lahira
Allah yabiya
Que le tout puissant vous protège accompagner
Well done Allah ya hada kan musulmai
Allah ya karawa malam lafiya. Irin ku akeso acikin al-umma.
Gaskiya mln da za'a samu ire-iren ku da anzauna lafiya
masha Allah tabarakallah mlm Allah ya kara lfy mlm
Allah ya kara wa malam lafiya
Jazakallahu khaira mlm
Allah ya saka da alkhairi malam.
Allah ya sakamaka da gidan aljanna
Musulmi Dan uwan musulmi ne
kowa yabi kowa
Malam ALLAH yasaka da alheri yakaramuna imani da tsoron ALLAH
Agaskiya samun irin wadannan malaman alhairine agaremu
Kumani dan TIJJANIYA NE Amma wlh wannan malam imasonsa harma bansan yadda zanmisaltaba
Ina sonsa sosai akan gaskiyar
Kuma ALLAH yabamu ikon koyi da rinsu
Allah ya tsare malam
allah yassaka da alkairi Malan gàskiya daci gareta..allah yassa mudace 🤲🕋🤲🕋🤲🕋🤲🕋
Allah Yakareka Yakara Haske Yakara Tsawon Rai Yakuma Karomana Irinka Ya Malam
MASHA ALLAH, ALLAH YASANYA ALHAIRINSA AKAN WANNAN AL'AMARI
Malam gaskiya yan tijjaniya sabanin da su ba kawai maulidi bane 90% akidan su ba muslinci bane wallahi
Taikayi naka da a addini kaji
MUngode malam kafadin gaskiya rabudasu suta ihunsu gashi suna tabin Yan siyasa duk sunayi 😭😭😭😭
Allah ya kawo hadin Kan Musulmi
Allah ya saka maka da alkairi malam
Allah ya saka da alheri
Allah ya Kara sanni
Masha allah allah yahada kan Muslimi baki daya allah yasaka da alkhairi
Wannan gaskiyane Allah ya saka da alkhairy
wallahi wannan maganar son xuciyane kace wai matsalar su maulidi da wazifa malam ka manta da fifita maganar shehu akan na Annabi da maganganu na ka firci acikin akidarsu Kuma kace abashi dubu biyar suyita Jan charbi shi charbin sunnah ne kumaganar cewa malamn su na Kore kamai Allah da wahadatil wujudi wallahi taqiyace
Wannan maganah Akwai son zuciya WLH munafada yan darikane soboda karyar dasuke Yi wa Allah da manzonsa ne Kuma in muka barsu duk sai sun Bata Wannan Addini malan karya kakaiyi mubi masu son Bata Addinin Allah
Alhamdulillahi Mal Allah yasaka afadi gaskiya komai dachinta
Allah chikara lafiya malama
Allah yasaka daalhaira
Ya sheikh Allah ya karamaka Nisan rayuwa danisankuna dakurin
Allah yasa mudace hanya madaidaciya
Ihidinasiratalmustakhimm
Allhmdllh allh y saka Erin wannan sigar karntrw za abi domin son juna d kuma zaman lafiya, allh y tabbatr da alkhairi
Allah yayiwa rayuwa albarka
Alhamdu lillah Masha Allah
Allah yasa kama malam da alkhairi
Malam Allah ya saka da alheri
Merci boquou le vrai marabou
Allah ya kara lfy mallam gaskiya ne
Masha allahu allah yasa mudace 👏♥️♥️
Kaji gaskiya dai
Had it been such people might be gotten adequately in our nation,we should make it in the way everything shall be normal in subsequent allegiance.And there will be no more crises in between the two parts and the other.
Good observations
Allah yakara karo mana irin wadannan malamai
Allah yasakawa mlm da alkhairi wllh irinku muke bukata ba masu zagin mutaneba da masu karyata juna
Allah ya kyuata
Allah yasakawa malam ni dandariqane amma najidadi damaganarka
Masha Allah
Allah ya kara lafiya
ALLAH ya karama basira
Allah saka malan da dukkan yan izala irin kane da anzauna lafiya
Mâcha Allah
MALLAM kana addini Don mutu ko Don Allah ne Allah ya sheryika
Allah ya hada kan mu Malam
Allah yakara ilmi
Allah yabiyako Amen 💖💖💖🇳🇪🇳🇪❤️🧡🇳🇬🇳🇬
Masha allah
Macha Allah Malam Allah yabiyaka
Sheikh Abubakar mukhtar yola
Allah yabada lada Malam
Akramakallahu ina da tambaya idan mutum yana tsubbu ko duba da sunan bada magani ko wani taimako to ya hallata a bishi Sallah idan ya hallata to mene hujja idan be hallata ba to ya abun yake
Allah yasakawa Malan da aljanna
Masha Allah jazakallahu khairan
الحمد لله تمام
Mashallah allah ya kara fahimtar damu gaskiya
Masha Allah malan ubangiji Allah yasaka da alkairi
Allah yasaka da alkairi
Jazakallahu khairan
❤ 🤍 🤎 💟 💚 ❤ 🤍 masha ALLAH ❤ ❤ alhamdurillah ❤ ❤ ❤ ❤ ❤
AMEEM
Ya Allah ka azurtamu da irin wadannan malaman dalilin annabi Muhammad s,a,w
Wallahi da akwai irinsu da musulunci yaci gaba Allahu yasaka mashi da mafificin alkhairi
Allahu yabiyaka malan yaqara haske makaranta
Mlm kayi kokari Allah yakara fahimtar damu gaskiya
Maa Shaa Allah
Malam Allah yakiyayeka masallacin gidan Alhaji Hamza aboabo
Malan ena tare dakai dari bisa dari Allah ya taemaka
Allah..ya..Bada..lahda..malan
Merci cheïck
Gaskiya dai dayace
Macha Allah que Dieu te protège Amine yarabi....
Masha Allah Alhamdulillah Allah ya kara bamu ikon fadar gaskiya duk inda take kuma ko akan mune kuma ko kan waye. Mun fahimce ka sosai Allah ya saka da alkhairi ya jikan mahaifa yakuma yiwa ilimi albarka.
Allah yakara lafiya
Allah ya saka da alkhairi
Malan Allah saka da alhkeiri gaskiya komai dacinta