Zazzafan Sako zuwaga Malamai akan ZANGA-ZANGA. Sheikh Abulfathi Sani Attijjany
Vložit
- čas přidán 11. 07. 2024
- Muna Alfahari daku. Dafatan zaku DANNA SUBSCRIBE sannan ku danna alamar ƘARARRAWA 🔔 Kuyi SHARING a Shafukan Facebook, WhatsApp da kuma Twitter Domin amfanar da Alumma.
Wannan Shafi namune baki daya. Sabida haka muna karbar shawara domin mucigaba tare.
@Al-firãsah TV @Firdauss Tv @Mu'assasatul Anwãr Africa
#alfirasah_tv #muassasatv #zawiyyatv #bakoritv #africa #alfaidatv #nigeria #nightcore #darulfikirtv #new #news #nature #wildlife #africa s#jungkook #faidate #abuja #business #bauchi #bushkido
#Zawiyyaonlinetv #Izzarso #Zawiyyatv #SheikhDahirubauchi #Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam #Asakirtv #SirrinsuMedia #Dalatopnews #Hamisubreaker #AwaisIbrahim #MurnaHausatop #AfricaHausawa #Mazajene #Suhaltv #Hausatrue #fatimiyyaalawaiyya #HausaSmarttv #FreshEmir #BakoriTv #Dorayifilmlimited #Arewarmutv #SalisuUmar #Maisanaakanotv #Cizo1germany #DattiAssalafy. #Bakoritv #FagenNishadi #WaazidaHausa #Alfurqantaalimtv #Ntanews #thebliever #Abumusawa #Duniyarkannywood #Alisharatv #makiratv #Yasminharka #halidubuhausamovies #KahutuEntertainment #filinwasannigargajiya #hausakingdom #mamayaustudio #besthausa #Ambato tv #Alannurmedia #Annahjulhamid
Malamay su kyãra . Ya Allah ka tausaya mana ka sãsansa tsakanin mu ya Allah ka hada jukãtan musulmays gabãki daya Amin al-barkacin Annabi Muhammadu SWA
Wallahi Kun ban tasayi Nigeria Allah ya muku can jin rayuwa ya hayyou ya Kai yum
Allah ya sãka da al-heri Amin 🤲
ALLAH yasakada alkairi
Magana yayi 👍
Allah ya saka da alheri
Allah yakarawa annabi daraja
Allah saka dalakara
Allah Ubangiji Subhanahu Wata'ala Maikowa Maikomai ya saka ya kara sassakawa da dukkanin alkhairi ALFARMAR GIRMAN KADRIN SIRRIN BUWAYAR KWARJININ IZZAR ISAR KIMAR GWALAGWALAN DARAJOJIN MATSAYIN KADRIN MAHIMMANCI SIRRIN ANNABI MUHAMMADU SALLALLAHU ALAIHI WA ALIHI WA AS'HABIHI WA SALLAMAN TASLIMAN KASIRAN WA MAN TABI'AHUM BI IHSANIN ILA YAU MIDDINI
Wayannan ba malaman Allah bane,na gwabnatine zasu fada agaban Allah
Allah ya saka maka da alkhairi Sheikh Abul fathi
Allah yakaralafiya
Good talk ❤
Mucigana da adua Allah yakawomana dauki mungode malam
Ni Dan izala ne Amma inason ka da gaske.
Good thought and wisdom
@@jafaruwada2507 Muna godiya Allah ya hada kan al'ummar Annabi S.A.W
ZAKIN FAIDA KARIYA GA MASOYINMU ANNABI MUHAMMADUR RASULULLAHI SALLALLAHU ALAIHI WA ALIHI WA AS'HABIHI WA SALLAMAN TASLIMAN KASIRAN WA MAN TABI'AHUM BI IHSANIN ILA YAU MIDDINI
FATHIN BAUCHI SAURAYI BAJE SHAIDANI
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAW
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAW
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAW
MUHAMMADUR RASULULLAHI SAW
A yaukam kaburgeni kafadi gaskiya 😊
Allahumma amin summa amin ya rabbil alamina ❤🤲🤲jazzakumullahu khairan ya maulana ❤
❤❤❤
Ma cha allah chaihk abulfathi sani attijjaniya
❤Allah ya saka da Alhari muna godiya
Allah yakalafiya allah yakaru mumu ere erenku dubu bissa dubu su abdul fatahi su shak junaidu dasauran malummanku dawanda mukasani dama wadanda bamusaniba ❤❤❤
❤❤❤❤❤❤❤🎉
Allah ya saka da alkairi allah ya biya
Ameen sadauki
Allah yasaka da alkhairi zaki masoyin annabi saw 💪💪💪
Macaallah mubarak hakkane fa malam ❤❤❤
Wannan shine maganar gaskiya. Allah ya saka da alkairi malam, Amma Wlh duk malamin da ya tsaya yin Wani raddi akan maganar wannan zanga-zanga ba tare da ya goyi bayan yin kira ga gwamnati ba Don ta gyara, muma zamu tsaya tsayin daka mu ci mutuncin shi,
Allah yakaralafiya
Allah yasaka
May Allah help us make peace with them
❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah dodon wahabiyawan karshen zamami
Ameen
Wallahi bayaci Muslim Muslim tikit dan kwakwasiya ne
Muna godiya❤
Masha Allah
Muna godia maulana
malamai sunci yadin mage. Wlh. Sunci 5 million
Allah yasaka malan ya gida ya kokari
maulayal karim shuhuo abul fatahi sani atijani mun godi sosayi
Dan Allah ku kunyi kama da Malaman da Manzon Allah ﷺ yace abi? Bayan kuna tare da Azzaliman Shugabanni!!!
Hakanifa ❤😅😂
Tu peux regarder isha FM aujourd'hui
Haba gadan qaya AI kun bar Allah kun kama kudi
❤❤
❤❤❤❤
Su sukaja da sukace ayi musulim musulim mai taliya ga irin tanan
Cindako harda su kaza
alcanau il t'attend isha FM
Nayi mamaki yo jaki bakajin bugu yayi magana ta hankali masa Allah jaki yafara hankali yao ba zagi😅😂
jakan nada yawa ashee
Akwai malamai akwai ya kasuwanci saboda haka Yan musulim musulim mai taliya su suka ja
Ba girmankabane
Yau kayi magana mai kyau
Kullum ma a mai kyau yake yadda kake haka kake ji
😂ashe gayen nan haka kake da fikra ? Gaskia na jinjina ma
Kai albanin gombe idan kanaganin baza.iya rikito da kai akan minbari ba to kacigaba da cewa baza.ayi zanga zanga ba
Wai don ma ana gayamaka idan zata amfane ka, kana sakarci, dan'Ubanka kada ka fasa fita zanga-zangar. Amma Sheikh Al-Bani Gombe bai fasa fadat gaskiya ba. Da Kuma cewar zanga-zangar ba Musulunci ba ne. Idan ka haifu kazo ka rikito da shi kan Mimbari.
@@muhammadgonia.2946 Ni bazan zagekaba duk da kazageni domin ni nasan darajar iyaye na da Kuma darajar malamai masu tsoran Allah.ba irin malaman da zasu ce zanga zanga halicce alokacin Jonathan yana shugaban kasa yanzu kuma su dawo sace mana zanga zanga haramun ne saboda kin Allah.kuma yakamata kasani cewa a Nigeria ba da Al.qur.ani Mai girma ake hukunci da shi ba.costition ne ake hukunci da shi.kuma adokar constitution zanga zanga halicce.sannan bari kaji abunda malami na Allah sukace.atsarin musulunci yadda ake fitowa aranar zabe da maza da mata da yara wajan zabar shugaba yasaba da tsarin musulunci Amma malami suka ce ya halacta abisa lulura.ko da ace zanga zanga haramunce to halacta abisa lalura domin wannan itace hanya kadai Wanda zasu fahimta domin su gyara.to Allah yasa mudace
Kuma karka manta akwai wani hadisi na manzon Allah S A W yace idan malami yazama makwadaici to Allah yasanya masa kwadayin kare saba.in.kuma karka manta wadanda zasu fara shiga wutar jahannama sune wadanda Allah S w A yabasu sani sannan basuyi aiki da sanin su ba.kuma Wanda yake goyan bayan azzalumau Shima azzalumi ne haka qa.idar take.idan Kuma ance yakar azzalumai haramun ne to muna jiran hujja daga Al.qur.ani Mai girma ko daga hadisi Kuma da hadisin da.ifene to Inason aka mani hujja da shi.
Sakarai kama rasa abinda zaka fada
kaine sakarai wawa azzalumi mai ci da addini
Ka wani iri kidadumine, me yayimaka da kake zaginsa
Dakune ake amfani wajen wulakanta talakawa munafukan addini
@@aminuzailani9386talauchi mana 😂
Haba mal. me na zagi?
Malam acigaba da nasiya Abar hayani
Allah yakaralafiya
❤❤❤
❤Allah ya saka da Alhari muna godiya
Allah yakaralafiya