All this is to be part of Jannah dwellers may ALLAH grant you the side of our beloved prophet Muhammad S.W.S in Jannah. I love you so much for the sake of ALLAH☺💖💖
Mallam ka Yi hakuri, ka Kara hakuri. Wannan ita ce kasar mu Nigeria, wasu yayan ta kamar banu israa'ila suke. Wannan shawara da yanke na dawowa don gina kasar ka ta haihuwa, wallahi ba ka yi kuskure ba, Allah Ya San manufar ka kuma Shi ne zai cika maka ladar ka cikakke, Idan kun gama wannan aikin Allah Shi Yasan yadda zai yi da kai, Don haka kar ka yi nadama, mallam. Ka tsaya kawai akan gaskiya, kar ka waiwaya, muna tare da irin ku. Allah Ya yi mana jagora.
Nima ban taba son wani gari irin madina ba inasa kafata a garin naji soyayyar garin da mutanen cikinsa masu karamci, mallam kayi kokari gaskiya. Allah ya mayar damu garin manzo Ameen ya rabb
Makaryaci. Babu wani difficult decision. Kai ka yi ta fadanci, da kuka a masallaci, don a ba ka. Ai mun gane ka. Duk abin da ka ke yi qarya ne. Babu Allah a ciki. Duk don neman duniya ne. Ka dade ka na yaudarar mutane da qaryar addini. Idan Allah Ya tashi kama ka, ka shiga uku
Allahu akbar allahu akbar allahu akbar on n'as pas quelque chose pour vous donner ni pour vous faire anma allah mû da ya baku wanna dama mû na rokon allah ta a'ala ya biya ku gidan allah da ku ilyan ku amine ya hayyu ya kayum.
Allah sarki mal.allah yabaka ikon cin jarabawar amin sannan megidana fantami mu ahalus sunnah haka akemuna an sanmu da gaskiya da juriya da aiki da ilimi a ilmance zamu fito musu kayi hankuri muna tayaka da addu a incha Allah komi zai huce
Allah yasakama da Alkhairi kayi hakuri Allah yanatare da mai gskiya,idan kasauka kujerar hakane burinsu,Dan Allah kajure komai tsanani muna tare dakai kuma Allah yana tare dakai.
Mallam you should take this saga as a test of your iman from Almighty Allah I pray to Allah to enable you pass this test and may Allah SWT continue to guide and protect you from evil doers. There’s just one fact about Nigerians whenever you decide to be just in life even in your household people will always find a way to bring you down.
Malam kadakadamu Allah yanatare dakai kuma shizaikareka insha Allah kid a izinin Allah saimunga Bayan makiyanmu mutanan munacigaba da addu a kuma ni makkah make munacigaba dayawa makiya musulmi alkunut
Allah ya taymakeka kayi kokari dakahakura da irin wanan rayiwa me inganci kadawo kasarka amma ake maka kalon wai neman kudin gwamnati Allah ya kyawta muna maka kyakyawan zaton Allah ya tsareka da iyalanka
Abu ne mai sauki, idan yayi nadama ya sauka yabar musu kujerar su tunda yana da damar haka. Abu ne mai sauki. Hakan zai sa ya tabbatar wa duniya nadamar sa. Allah yasa mu dace
Mal Allah yabaka haquri da ladar aikin da kayi amma Mal wannan magana taka dutsi ce domin duk musulmi mai cikakken imani bai son barin madina yaje kowace kasa cute sai dai dun uzuri ko shi don isarda sakon Allah
Ina baka shawara ka ajiye wannan sakaren minister ka koma can dan nan alhaki ne na mutane kazo kana dauka saboda da layikan da kake kula dasu dasu ake amfani ana ansar kudin fansa amma kun kasa tracking dinsu. Amma sansu amma anki daukar mataki. Saboda ka shigo cikin gwamnati zalunci kazama kamarsu dan hakanan kaima muka rena ka.
Malam kadaka damu duk abinda katsicikanka aciki Latina yasa manzommu yifamada kafurai saboda haka dukwani Wanda yake akan tafarki madaidaici saiyagamuda tsangwama kuma kamar tsanani yanatare da Saudi insha Allah
Malam baa dole a komai rayuwan duniya, ibadar ka da fadan gskyr ka shine dole ba muqami ba. Amma ko yanzu zaka iya ajiyewa in dagaske kakeyi, kuma munsan dai ada kuka kakeyi kana jefar shugabanni da gaskiya, kana kuka da handkerchief a hannu, yanzu kuma shiru mukeji, baka magana. Kuma mu ba ruwanmu da wai inda kake zama a Saudi wannan yazama kuri ko bugun gaba, baya cikin dabian musulmi. Allah shirya ka ya shiryamu
All this is to be part of Jannah dwellers may ALLAH grant you the side of our beloved prophet Muhammad S.W.S in Jannah. I love you so much for the sake of ALLAH☺💖💖
Jazakkumullah khairan May Almighty Allah bless you and give you a jannatulfirdaus ya Rab
Allah ya baka gidan aljannatul firdausi amadadin wannan
Akara akuri, Allah na tare masu akuri
Allahu akbar allah ya saka maka da alheri dunia da lahira ❤️❤️❤️
❤❤❤❤Masha Allah Allah yasaka da alkairi Malam Allah ya bamu ikon xuwa
Mallam ka Yi hakuri, ka Kara hakuri. Wannan ita ce kasar mu Nigeria, wasu yayan ta kamar banu israa'ila suke. Wannan shawara da yanke na dawowa don gina kasar ka ta haihuwa, wallahi ba ka yi kuskure ba, Allah Ya San manufar ka kuma Shi ne zai cika maka ladar ka cikakke, Idan kun gama wannan aikin Allah Shi Yasan yadda zai yi da kai, Don haka kar ka yi nadama, mallam. Ka tsaya kawai akan gaskiya, kar ka waiwaya, muna tare da irin ku. Allah Ya yi mana jagora.
Nima ban taba son wani gari irin madina ba inasa kafata a garin naji soyayyar garin da mutanen cikinsa masu karamci, mallam kayi kokari gaskiya.
Allah ya mayar damu garin manzo Ameen ya rabb
Allahu akbar Allah ya saka maka da Aljannatul firdausi malam 🤲
😭😭😭😭😭😭😭😭😭Allah sarki wallahi har sanda nayi kuka saboda taisayin mallam azuciyata
Allah sarki Allah ya baka ladan umrah ka da kadawo gida don taimakawa kasa Nigeria
Allahu Akbar,Allah ya biya ka da gidan Aljanna,Kuma ya dauraka akan makiyar ka makiyan addini,makiyan Nigeria
Makaryaci. Babu wani difficult decision. Kai ka yi ta fadanci, da kuka a masallaci, don a ba ka. Ai mun gane ka. Duk abin da ka ke yi qarya ne. Babu Allah a ciki. Duk don neman duniya ne. Ka dade ka na yaudarar mutane da qaryar addini. Idan Allah Ya tashi kama ka, ka shiga uku
Allahu akbar kabeer ya Allah ka qara dubaduban salati da dubaduban da raja ga annabi alaihussalati wassalam kahada da ahalilbaiti bakidaya ya Allah☝🤲
Allah sarki malam Allah ya karama lpy kuma Allah ya saka maka da alkairi
Allah ya maidawa mln da alkhairi feye da wanda yafi wannan, ameen ya rabbi
Wallahi malam anzalinceka amma Allah yasaka maka yaraba ka daga dukkan sharri ya yi maka kyakywan karshe
Allah sarki Allah ya karawa zuciyar ka, karfi, ya kare ka sharrin makiya😪😍Allah sarki.
Amin
Allahu akbar allahu akbar allahu akbar on n'as pas quelque chose pour vous donner ni pour vous faire anma allah mû da ya baku wanna dama mû na rokon allah ta a'ala ya biya ku gidan allah da ku ilyan ku amine ya hayyu ya kayum.
Allah yakara malam
May that your sacrifice be compensated with Aljannatul firdausi🤲🥰
Allah Sarki Malam Haka Duniya Take... Juyi Juyi...
WalLahi, ka yaudare su. Allah Ya isa musu. Maqaryaci. Mayaudari.
Allah sarki mlm allah ya qara baka haquri da juriya
Allah sarki mal.allah yabaka ikon cin jarabawar amin sannan megidana fantami mu ahalus sunnah haka akemuna an sanmu da gaskiya da juriya da aiki da ilimi a ilmance zamu fito musu kayi hankuri muna tayaka da addu a incha Allah komi zai huce
Ameen summa Ameen Allah ya kara maka hakuri Allah jikan iyayina da iyayina ka yasa Aljana ce makomar Su da dukan muslimai
Allah yasakama da Alkhairi kayi hakuri Allah yanatare da mai gskiya,idan kasauka kujerar hakane burinsu,Dan Allah kajure komai tsanani muna tare dakai kuma Allah yana tare dakai.
Mallam you should take this saga as a test of your iman from Almighty Allah I pray to Allah to enable you pass this test and may Allah SWT continue to guide and protect you from evil doers. There’s just one fact about Nigerians whenever you decide to be just in life even in your household people will always find a way to bring you down.
Allah sarki Allah ya taimaka malam
Allah yaqara kiyayeka mlm fantami
Allah yasaka da alkairi ameeeeen ya Allah 😭🤲
Allah ya bada lada ❤
Allah karama malam lfy ameen
Allah ya saka da alkhairi
Allah ya saka Amin yarab Allah ya Kareka daga Sharin mahassada Amin yarab
Masha allah ya mallam
Allah sarki malam karka damu kayi jahadine ubangiji ya baka ladan abun da kai
Gaskiya Ali Issa pantami mutune na gari
Malam✊🏻✊🏻✊🏻✊🏻✊🏻✊🏻✊🏻
Allah ya kara baka hakuri da juriya mal Allah ya kara baka hakuri
Allah ya isa. Me yasa kuke karya. A ina yayi nadama.
Kakoma mana badan munafircinne ya kawokaba da kwadayin mulkin gomnati
Mudai fatanmu malam kada kakaraya domin munafukaine keson ganin bayanka insha allahu Allah zai taimakeka akansu
Mahich allah Alhamdoulilah allah
Allah yasakaw malam
Malam kadakadamu Allah yanatare dakai kuma shizaikareka insha Allah kid a izinin Allah saimunga Bayan makiyanmu mutanan munacigaba da addu a kuma ni makkah make munacigaba dayawa makiya musulmi alkunut
😭 Allah ye biya mallan
Allah ye saka da Aljannah
Masha Allahu Barikalla Allah shekarawa mall lfy DA Nisan kwann she karamaka hankuri mai yawa
Allah yabiya mlm
Allah yakarawa malam hakuri da juriya
Ameen
Allah ya taymakeka kayi kokari dakahakura da irin wanan rayiwa me inganci kadawo kasarka amma ake maka kalon wai neman kudin gwamnati Allah ya kyawta muna maka kyakyawan zaton Allah ya tsareka da iyalanka
ماشاءالله تبارك الله
Allah yakaraawa malam lfy
Ma sha a Allah Mallam , Allah loves you so don't worry about anyone 💐❤️
Lol of course as long as its non Muslims and the helpless they murder
Allah ya sakamaka daalkeri🌹🌹🌹
Allah yasaka da alkairi
ماشاءالله لاقوةالابالله
Dama ka koma can. Dan a can halak Dinka kake ci, karka yadda kaje gaban Allah Ace dakai aka gudanar da wannan gwabnatin ta Buhari wallahi
Allah ya Kara wa rayuwa Albarka.
Allah Kara MA hakuri da juriya Allah natare dakai 😥😥
Ko ni da naji wannan labarin banji dadi Allah yakrbe ibadanmu ayi hakure Malan
Wayu.allah.malma.allah.shakaramaka.hakori.jarabawatce.dama.mutane.nakurai
Sai.suna.shaga.jarabawa.bakomi.allah.hishatcekani.nagaridamogo
Gaskiya kayi kaga jaraba Ina Madina zandawo nigeria hauka akeyi
Allah ya saka da alkairi
مشاءالله
Abu ne mai sauki, idan yayi nadama ya sauka yabar musu kujerar su tunda yana da damar haka. Abu ne mai sauki. Hakan zai sa ya tabbatar wa duniya nadamar sa. Allah yasa mu dace
SIMPLE
Toh ai shine
Taya gyaran zai samu in mutanen kirki zasu tafi su bar gwamnatin.
@@najaatabdul1283 ta yaya masu nadama da mukamin su za su iya kawo gyara??
Macha allahu
Allah ya sare Mana Kai yamallam
Allah yakauda idon makiya
Om Shanti 🕉️🚩🙏
Allah yasaka mada alkair
May accept you sacrifice as an act of Ibadah
Ya malam Allah ya bada hakuri
Allah yakareka mln
Allah Mai Garma
ALLAH Ya stareka MALAM!!!@
Amma bakayi kibaba kamar yanzu
Karyar banza wallahi yanzu kake samun kudi
Ubanka ne makaryaci shashasha kawai
Duk lalacewar masa tafi kashin Shaun...!
Masha Allah malam
Mal Allah yabaka haquri da ladar aikin da kayi amma Mal wannan magana taka dutsi ce domin duk musulmi mai cikakken imani bai son barin madina yaje kowace kasa cute sai dai dun uzuri ko shi don isarda sakon Allah
Ina baka shawara ka ajiye wannan sakaren minister ka koma can dan nan alhaki ne na mutane kazo kana dauka saboda da layikan da kake kula dasu dasu ake amfani ana ansar kudin fansa amma kun kasa tracking dinsu. Amma sansu amma anki daukar mataki. Saboda ka shigo cikin gwamnati zalunci kazama kamarsu dan hakanan kaima muka rena ka.
Allah sarki ayi hakuri mlm
Fatan alkairi
Allah yasaka
Allah yabima hakkinka Allah ya sakama
Allah sarki 😭
Allah yashige maka gaba
Masha Allah
Wannan ai tatsuniya ce kawai
الله يعينك يا دكتور
Malam kadaka damu duk abinda katsicikanka aciki Latina yasa manzommu yifamada kafurai saboda haka dukwani Wanda yake akan tafarki madaidaici saiyagamuda tsangwama kuma kamar tsanani yanatare da Saudi insha Allah
Jay Mahakal 🕉️🚩🙏
allah shi kara maka hakuri mallam
Allah yakaramuna hakuri da soyayya Annabi Muhammad sallalahu alaihi wasallam ameen Summa Ameen
Kowa da yadda ALLAH yake jarrabarsa.
Allah ytemaki mallam
Sorry for that malam it's Life, may Allah subhanahu wata'alah reward you
Karya ne
ALLAH Sarki malam
Allahou Akbar
Allah ya karama hakuru
Amma yanzu gashi ana kashe mu kuma kayi shiru baka tabuka komi ba
Kayi hakuri Malam"
Saboda komai yayi farko toh karshen sa yana zuwa, Duk mai son chi'gaba sai ya yi hakuri da juiriya
Malam baa dole a komai rayuwan duniya, ibadar ka da fadan gskyr ka shine dole ba muqami ba. Amma ko yanzu zaka iya ajiyewa in dagaske kakeyi, kuma munsan dai ada kuka kakeyi kana jefar shugabanni da gaskiya, kana kuka da handkerchief a hannu, yanzu kuma shiru mukeji, baka magana. Kuma mu ba ruwanmu da wai inda kake zama a Saudi wannan yazama kuri ko bugun gaba, baya cikin dabian musulmi. Allah shirya ka ya shiryamu
Matsalatar itace ire-iren ku jaki ma yafiku fahimta. Ita hasada da kiyayyar wani bata kaika ki'ina illa kaci baya
Rayuwace Tana tareda kalubale iri iri, Allah YASA muci jarabawa