Hajiya Naja'atu Allah Yayi Miki Albarka. Da Arewa Tana Da Mutane Ashirin Rak Kamanki Wallahi Duk Wannan Wahala Da Ake Gani A Arewa Za Amagance Shi Cikin Sauki.
Uwa ma ba Ɗa mama. Kallabi tsakanin rawuna. Allah ubangiji ya kara maki lafiya da nisan kwana mai albarka Mama Naja. Ubangiji ya saka maki da mafificin alkhairinsa. I don't even know what to say. ❤❤✊✊✊
Allahu akbar allah sarki Hajiya ya allah uban giji ya saka miki da alkhairi. wllh duk abinda kika fada gaskiya ne ba san zuciya. Su Kuma wa dan nan shugabannin namu ya allah uban giji ya jefasu acikin matsananciyar rayuwa kamar yadda suka samu allah ya bi mana haqqin mu
Mummy you are right 100% may almighty Allah guide us and help us bring back our country to the right path,,,,break our evils one's down Ameen Ameen thanks mummy more grace and respect 🙏
Ni dai nasan Malam Musa Yusuf Asadussunnah na ɗaya daga cikin malaman da suke faɗa da insecurity a nigeria,a kullum akan jawo hankalin kowane bangare yake tun daga Yan ta'addan,gwamnatin,matasa,malamaine har ma da matsan kuma a gaskiya yana ƙoƙari wallahi
Gaba ɗaya Nigeria babu wanda yakai Hajiya naja tsarge gaskiya, we love you more mama naja❤
Ya ubangiji kqara kawo mana sauki cikin wannan kasa tamu aminee 🙌😢😢🇳🇬
matama zasu fito??
Hadjia adinga tamna Magana Sanna firtata,Malulai magadan annabawané, Soransu Sun wucthé néman MATSAYI a Gwamnatin Nigeria!!!!
Allah ya karawa rayuwa albarka da Nissan kwana wallahi Na dade innason inji albarkacin bakin hajiya najaatu ❤❤❤❤❤❤
Wannan gaskiyane mama wlh wlh ina matukar kaunarki Allah y kareki
Hajiya Naja'atu Allah Yayi Miki Albarka. Da Arewa Tana Da Mutane Ashirin Rak Kamanki Wallahi Duk Wannan Wahala Da Ake Gani A Arewa Za Amagance Shi Cikin Sauki.
Uwa ma ba Ɗa mama. Kallabi tsakanin rawuna. Allah ubangiji ya kara maki lafiya da nisan kwana mai albarka Mama Naja. Ubangiji ya saka maki da mafificin alkhairinsa. I don't even know what to say. ❤❤✊✊✊
Allah ya kare ke Hajiya naja samun irinki yana da wahala❤❤❤❤❤❤
Yan uwan mu yan nigeria allah yakayo muku mafita 😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
Amin ya Allah, thank you
Allah ya kara illimi mai amfani hajiya naja atu
Allah yaqaramaki lfy Hajia naja,atu Allah yaqaramana irinki a wannan Kasa. Kaikuma Zaraddeen Allah ya shiryeka idan kanada rabo
Allah yabarmana ke antimmu muna godiya❤❤❤❤❤
This Hajiya Najiatu she no dey old Hajiya u are beautiful I love you ❤❤❤
Indai aharkar siyasa ne wallahi naja.atu tafi kaf malan Nigeria
Allah ya albarkachi rayuwarku keda zuri'a rki
Allah ya kareki mama 🥰
JAZAKALLAHU KHAIRAN
HAJIYA GASKIYA HAKANE
AMEEN YAHAIYU YAQAYUM
Allahu akbar allah sarki Hajiya ya allah uban giji ya saka miki da alkhairi. wllh duk abinda kika fada gaskiya ne ba san zuciya. Su Kuma wa dan nan shugabannin namu ya allah uban giji ya jefasu acikin matsananciyar rayuwa kamar yadda suka samu allah ya bi mana haqqin mu
Allah Ya Saka Miki Da Alkhairi Mace Mai Kaman Maza
Allah yasameki da alkhari
Allah yakare mana Hajia, matan nan duk abunda take fada gaskia kuma cikin hikima da ilimi. I miss her on somany occasion. Zaharradeen mun gode .
Allah ya saka miki da alheri ya tsareki daga sharrin duniya da lahira mun gode
ALLAH ya Kara Baki lapiya naja'atu,muna sonki sosai
Wannan gaskia ne hjy Allah ya biya ya saka mana yn Nigeria
Allah kara basira hajiya
Wato lokaci yayi da zamu gane bamu da makiya irin malaman nan na campaign a arewa
Allah Sakamiki da alkairi Kifadi da muwar Arewa
Hakayake Allah ya raya zuri,Allah ya kara Nisan kwana
Hmmm Allah yasa mugane kaji wasu nakushe matarnan Banda rashin sanin ciyonkai
Mummy you are right 100% may almighty Allah guide us and help us bring back our country to the right path,,,,break our evils one's down Ameen Ameen thanks mummy more grace and respect 🙏
This is the full trust, Allah yasa maki da alkhair
Masha Allah ❤ Allah yasaka miki
Hajiya ALLAH ya kara lafiya da nisan kwana. ALLAH ya sa faɗan gaskiyar ki ya dore kar Daga baya ki karɓo cin hanci ki bar fada musu good askiya
Allah Ya tsaka miki da alheri ❤
Hajiya Najaatu kina burgeni wallahi
Allah yasaka miki da gidan Aljannah uwa Goya Mara,u.
Wallahi gaskiya muna cikin wani hali
Allah ya kara tsare mutuncinki da imaninki
Allah ya saka da alkairi
Allah ya saka miki da Alkhairi
Hja allah yakara basira
Wallahi kinfi daurawa daraja da kima a ido na hajiya naja atu 🎉🎉🎉🎉🎉
Baka kyautama kankaba gaskia, Yanzu duk alkhairansa na baya duk ka manta dasu, sai Yanzu da yayi wannan Kuskuren, Arika adalcin zance mana
❤❤❤❤❤❤❤@@auwalsabiu2231
😢😢😢
Allah yakara lfy mama
Allah ya qara lfy mama
Allah yasanya Alkairi uwa ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ badamasi Kano State kabo garo
Iya gaskiyan kenan beautiful speech
Naja'atu Allah ya sakamiki da alkairi
Allah yayi mana sakayya
…And her scarf is indication for Palestine 🇵🇸❤️🩹😍 Allah ya bamu zaman lafiya a kasashen muslimai.Amin
It might just be a coincidence
@@d.bcooper2271 no way
Allah yakaremuna hajjiya naja,atu Dan albarkacin annabi mhmmd s,a,w munagodiya👍👍
Allah ya saka da alkairi wani abum mamaki na yen siyasa tummuna Yara anata abu Dan ya Kalmar nan yaw itace gobema itace
ALLAH ya shiga lamarain
Allah y Kara maki lpy, hajiya,
Ubangiji Allah y yimaki tukwici da gidan aljanna, Hakika damuwar al'umah ce a gabankii
Uwar marayu Allah yayiwa rayiwa albarka
❤ Masha Allah
Mamar talakawa Allah ya saka maki da Alkhairi hajiya dama kin fada za.a zo gurin gaya yanzu Anzo
Kowa ya san wadanda suka lalata mana kasa suka raba kanmu Allah ya kawo mana karshen wannan masifar ta demokradiyya mu dawo mulkin soja
Sojojin ynz Suma BA irin na da bane ne,.Allah dai ya kawo mana mafita kawai.
Amin
Su waye?
Gaskiyarki mama Allah yasaka miki
Allah yakara lfy
Nice hajiya wlh
Allah yesaka da alheri hajiya 🙏
Masha Allahu
Hajiya Naja Allah ya qara lfy da Nisan kwana Mai Albarka
Allah yakaralafiya mama
Allah y qara lpy da nisan kwana Hajiya mama
Insha Allah sai munyi zanga zanga Babu fashi
I just love this woman
Merci Mme
abinda yakamata aduba akwai malami akwai maici da aduni akwai Dan maula akwai bakiin kafuri Mai yaudarar addini sabida haka kuyi duba da maganar hajiiya
God bless you our mother ❤
Allah yasaka Miki da alkhairi.macan datafi wasu maxaje💪
Allah ya kara lfy
Allah ya Biya Hajiya kuma Allah ya kara tonawa munafikan malamai asiri
Itafa gaskiya Daya ce Allah yakawo mana mafita
مشاءالله تبارك ♥
Nagode maki wallahi Allah ya kara maki girma Allah yasa kifi haka Allah yasa musami irinku dayawa
Allah yabiyaki mama
Kowa yasan ta da fadar gaskiya, komi ɗacin ta. Allah ya ƙara wa Hajiya lafiya da nisan kwana. Amin.
Allah yakaralafiy hajiy
Gaskiya ne duk abinda Hajia Naja'atu ta fada, har idan gwamnati bata canza salon mulkin ta ba zamu cigaba da fuskanta matsaloli dayawa.
Allah yajikan musulmi
Allah yataimaki hajiya NAJA'ATU
Allah yayi miki albarka kinfi daurawa
ALLAH yayimiki shugaban kasa don alfarmar annibi Muhammad s a w
Uwarka... mijin Hajiya. Mace bata shugabanci
I love her dressing ma Sha Allah❤
I like you so much my hajiya
Allah ya kareki maman yasama rawuwa albarka
Gaskiya ne hajiya ina ruwan dan lahira da mutuwa Allah muke roqo yakawo mana mafita a Qasarmu 😢😢
Hakane mama Allah ya Batmana ke ❤
Hajiya najja allah miki albarka
Bayanan hajiya gaskiyane
Allah ya kara albarka
i salute hajiya Najaa, tell them. the truth is bitter.
“Ina ruwan Dan lahira da mutuwa” wannan gaskiya ne Hajia
Ni dai nasan Malam Musa Yusuf Asadussunnah na ɗaya daga cikin malaman da suke faɗa da insecurity a nigeria,a kullum akan jawo hankalin kowane bangare yake tun daga Yan ta'addan,gwamnatin,matasa,malamaine har ma da matsan kuma a gaskiya yana ƙoƙari wallahi
Gaskiya ne wannan Mal Yana kokari
Allah,yasaka,Miki,da,alkarri,naja
أنا من النيجر.؟. هذا كلام جميل جدا و شكرا
ماذاهب أجمل الكلام
ما أجمل الكلام
Masha allah
Kinfada tin'afarko hajiya wannan gaskiya uwarmu mamarmu allah yayi miki albarka karki gajiya ko shakka wajen fadan gaskiya da nemawa talakawa sauki
Don Allah kar a tada kura Allah yabamu Zaman lapiya
I really appreciate the positive contribution you always render to us, may Allah continue to protect you ameen, and we are always with you momy...
Hajjaju❤❤
Allah Yakara Lafiya HAJIYA Naja,atu🙏😍