Duk Wanda yake goyon bayan gaskiya Allah ya Taimakeshi Wanda Kuma yake goyon bayan karya a mas'ala ta Addini Allah ka lalata ilminsa da aniyarsa Allah ya toma masa asiri duniya da lahira
Ba Haka baneba malami. Cewa yayi ya fara saurara kusan mintuna sai ya gusarda sauraro. Amfanin Haka kowa shine zuciyarsa bata iya jure jin munanen kalaman ne.
@@abdoulbassi8476 Yabar wanda sukayi shekara da shekaru suna bibiyar sa mana to, tunda shi a falsafar sa yace baya iya saurara, don me wasu sun bibiyeshi don kawo karshen abinda yake sai daga karshe zaizo yana raba kan mutane?
Aiko Malan Sauban Musa Zango, shi Maqari ya fara saurara ne ya dena, Kena anan ma iya cewa yaji sauran kalmomi daga maganar, Kena yana da sani kan batun koda kadan ne. A Hakan yana da abun fada game da wannan abun daya saurara. Idan da bai saurari koda day daga ciki bane ba zai zamo mai laifi..
Na yarda da bayanan malam bayan da na saurareshe duk amma inda gizo ke saka baiji me Abduljabbar yake cewa bane zaifi alkhairi inda yayi shiru saboda manufar Abduljabbar bata buya ga masu hankali ba.
Prof. Kayi hakuri tunda kace baka saurara ba, me yakaika da tsoma baki akan abunda bakada ilimi? Maida wannan siyasa a cewarka kuskurene a gareka. Karka wautarda mutane don Allah Mallam
Shehu Ibrahim inyass yace maulansa yace wanda Ya shiga tijjaniyya zai shiga Aljannah shida matarsa da iyayen matarsa da yayansa da iyayensa kuma video ne dani inyass yana fadar haka ana mass tafi hakan ba babbar musiba bace.
Babu adalci anan kwata-kwata. A matsayinka na alkali sai ka saurare kowanna bangare tare da zarge-zargen da suka zo da su kafin yin hukunci. Akwai alamun son zuciya. Ina baka shawara da ka saurara sannan kayi hukunci. Sabanin haka kuskure ne ka tsoma baki. Fahimtata!
Gaskiya malam kana kwafsawa kune kuke rarraba kan musulmai Wllh kace baka sauraraba sannan ks yanke hukunci Malam Nafahimceka kanada son zuciya alkur an.
Sannan maganar waliyan allah gaskiya ne Sahabbai suna waliyai da allah Ya tabbatar musu da Ya yarda dasu sun yarda dashi Malaman sunnah kuma basu yi wani abu marakyau a janibin ANNABI s.a.w ko ga addini ba kuna da kashi a kataryarku suko sun dauraye muku shine bakuso gaskiya ta bayyana akwai waliyan bogi wadanda maganganun su zasu iya yin illa fiye data Abduljabbar misali wanda yace idan ka ganshi zaka shiga Aljannah. Ko kasoshi ko
ماشاءالله
Duk Wanda yake goyon bayan gaskiya Allah ya Taimakeshi Wanda Kuma yake goyon bayan karya a mas'ala ta Addini Allah ka lalata ilminsa da aniyarsa Allah ya toma masa asiri duniya da lahira
amin ya Rabbih
wallahi ina tare da kai sosai
Kabiyani malami.
Allah ya qara bashira mlm
Gaskiya magari kayi kuskure kaifakace bakasaurare shiba kuma kayanke hukunci gaskiya najikunya kamarka kayi wannan shirmen
Allah yakarawa Mal lfy dakuma kariya daga sharrin masu sharrin Kuma Allah yakarawa Mal lmani
اللهم ءامين
Allah ya taimaki prof.
اللهم ءامين
Allah karawa malan lafiya da nisan kwona da kuma rufin assiri
اللهم ءامين
Allah ya ma malan albarka amen ☝️🤲
Allah ya qara ilimi mai anfani
You are a fast learner prof, you understand him in just two to three minutes more than kano scholars they do for years.
Allah yasaka malam wannan shine maganar gaskiya nasan bakowa yake fahimtar gaskiyaba sai mai gaskiya Allah yasama malam da alkhairi.
Ilimi na gaskiya kenan. Kuma kanada ikon fadanta ko da ya take.
Allah yakarawa Mallam daukaka da nisan kwana
اللهم ءامين
To mutum yace bai taba saurara ba kuma har yana da daman tsoma baki a cikin mas’ala. ikon Allah
Imanine
Ba Haka baneba malami.
Cewa yayi ya fara saurara kusan mintuna sai ya gusarda sauraro.
Amfanin Haka kowa shine zuciyarsa bata iya jure jin munanen kalaman ne.
@@abdoulbassi8476 Yabar wanda sukayi shekara da shekaru suna bibiyar sa mana to, tunda shi a falsafar sa yace baya iya saurara, don me wasu sun bibiyeshi don kawo karshen abinda yake sai daga karshe zaizo yana raba kan mutane?
Aiko Malan Sauban Musa Zango, shi Maqari ya fara saurara ne ya dena,
Kena anan ma iya cewa yaji sauran kalmomi daga maganar,
Kena yana da sani kan batun koda kadan ne.
A Hakan yana da abun fada game da wannan abun daya saurara.
Idan da bai saurari koda day daga ciki bane ba zai zamo mai laifi..
To shima AbdulJabbar yace Anas ba sahabi bane , shin wannan ba kafirci bane prof ?
Allah yakara lafiya da daukaka mallam qwarai munfahim ceka kuma Allah yaqara basira Amen
Na yarda da bayanan malam bayan da na saurareshe duk amma inda gizo ke saka baiji me Abduljabbar yake cewa bane zaifi alkhairi inda yayi shiru saboda manufar Abduljabbar bata buya ga masu hankali ba.
Prof. Kayi hakuri tunda kace baka saurara ba, me yakaika da tsoma baki akan abunda bakada ilimi? Maida wannan siyasa a cewarka kuskurene a gareka.
Karka wautarda mutane don Allah Mallam
Allho karman son annbi
Adekunle
Shehu Ibrahim inyass yace maulansa yace wanda Ya shiga tijjaniyya zai shiga Aljannah shida matarsa da iyayen matarsa da yayansa da iyayensa kuma video ne dani inyass yana fadar haka ana mass tafi hakan ba babbar musiba bace.
Kaikuma haka kafahimta malam sabiu aiwannan ba'irin wancan baneba sabida wannan taba mutuncine shikuma wannan yabone dakuma neman falala
تابع القصيدة (مقرّ العلم) في مدح الأستاذ إبراهيم مقري والرد على حاسده عبد الله غَدَنْ قَيا:
يا حاسـدَ الـمـرفـوع فـوق نَـعائم
فانـبـحْ نُـباحُـك لا يَـضُـرُّ غَــمـاما
أتـريـد إطْـفاء السَّـنا من شمـسنا؟
ومتى الكِـلابُ تُـقاتِـلُ الضِرْغاما؟
مِنْ أيِّ نَـهْـرٍ قد سُـقيت مُكَــدَّرًا؟
فالنـيلُ مَـشْـرَبُ شيخنا بَـرْهاما
وسقـاه سَـيِّـدنا الـشـريـف روايةً
ودِرايـــةً فـلْـتَـعْــرِفِ الهَــمْــهـاما
قد عِشْتَ فَوق سرير شَوْك جَهالة
وغـدَا مَـبــيــتُ إمـامــنا بَـهْـــراما
كذّاب ما اسْتَحْيَيْتَ من أن تفتري
كــذِبًـا علـيـه لـكـيْ تَــنــالَ مَـقاما
أيــن الترابُ من الثريا؟ فلْـتَـمُـتْ
غَـيْــظًا فشـيـخي لا يَـزال إمـامـا
سِكِّـيـنُ حِقْدك قد نَبا يا ابْنَ الأذى
وبَناتُ شِعـريَ قد أرتــك حُـسـاما
سأقَـطِّـعَـــنَّ بــه رؤوس هُـرائكم
فاسْــكُــتْ وإلا تَـنْــدَمَـنْ أعْـواما
من قابـل الـمِــقـدام ولّى مُـدْبــرا
لا سـيَّـمـا إن هَــزْهَـز الصَّـمْـصاما
أني أحـبّــك مِـنْ صـفائـك سـيّدي
يا ابْـن الكـــرام تَـحـيّــةً وســلاما
رُقْـتَ الأنام سـوى الحَسود فإنّـه
مهما بـدا نورُ الـشـمــوس تَـعـاما
فإذا أتــتْـك مَــذمَّــة مـن نـاقِـص
فـهي الشـهـادة أن بَـلَـغْـتَ تَـمـاما
وإذا بـدا أعـمى البـصـيـرة شاتِـمًا
فــكُــنِ الأصــــمَّ نَـــــرُدَّه إرغــاما
يا رب فاحـفظ شيخنا وقِـهِ الـعِدا
والحـاسـديــن ومـكـرهـم والـذّاما
وارْفَـعْـه فوق كـواكبٍ وانْصُـرْ به
ديـــنَ الـنـبــيِّ وذَبِّ عـنـه لِـئـامـا
وانْـظــرْ إلى نـيـجـيـريا بِـمَراحِـمٍ
والْـطُـفْ بـها واغْـفِــرْ لنا الآثــامـا
وعـلى الـنّـبــيِّ وآلـــه وصِـحـابـه
خـيـر الصـلاة مـع السـلام دوامـا
بقلم آدم يونس الهوساري
بتاريخ: ١٥/١٢/١٤٤٢هـ
الموافق:
٢٤/٧/٢٠٢١
Babu adalci anan kwata-kwata.
A matsayinka na alkali sai ka saurare kowanna bangare tare da zarge-zargen da suka zo da su kafin yin hukunci.
Akwai alamun son zuciya.
Ina baka shawara da ka saurara sannan kayi hukunci.
Sabanin haka kuskure ne ka tsoma baki.
Fahimtata!
Amma naga harda malaman darika a cikin muqabalan
Àllah yakiyayemana Imaninmu
Saboda gudun cecekucene Haka ya faru.
Gaskiya malam kana kwafsawa kune kuke rarraba kan musulmai Wllh kace baka sauraraba sannan ks yanke hukunci Malam Nafahimceka kanada son zuciya alkur an.
Sannan maganar waliyan allah gaskiya ne Sahabbai suna waliyai da allah Ya tabbatar musu da Ya yarda dasu sun yarda dashi Malaman sunnah kuma basu yi wani abu marakyau a janibin ANNABI s.a.w ko ga addini ba kuna da kashi a kataryarku suko sun dauraye muku shine bakuso gaskiya ta bayyana akwai waliyan bogi wadanda maganganun su zasu iya yin illa fiye data Abduljabbar misali wanda yace idan ka ganshi zaka shiga Aljannah. Ko kasoshi ko