Prof. Ibrahim Maqary Yacewa Abdullahi Gadon kaya A hadu A Kotu, Mutane Susan Irin Malamanda Zasubi

Sdílet
Vložit
  • čas přidán 21. 08. 2024
  • Prof. Ibrahim Maqary Yacewa Abdullahi Gadon kaya A hadu A Kotu, Mutane Susan Irin Malamanda Zasubi Su tsaya su tantance dakyau da gudun irin wannan matsala irin wannan mutumin Yazama malaminka ai babu sani aciki, Allah Yasa mudace Ameen

Komentáře • 70

  • @masoyinannabisaw
    @masoyinannabisaw Před rokem +1

    i love you so much my maulana 🤲🥰😍🥰🥰🌹🌹🥰🌹🕌

  • @umarsulaimanauwal1486
    @umarsulaimanauwal1486 Před 4 měsíci +1

    Jazakallahu Khair ya sheikhana ❤

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 Před 3 lety +8

    Dakyau maulana ❤️

  • @siminiamini1931
    @siminiamini1931 Před rokem

    Masha Allahu Allah yaqara lafiya maulana

  • @SoulemanAbdallah
    @SoulemanAbdallah Před 17 dny

    ما شاء الله الحمدلله رب العلمين ❤

  • @abdoullahifahad8222
    @abdoullahifahad8222 Před 7 měsíci

    ❤❤ gaskiyane malan Allah ya karama Imani ❤❤❤❤

  • @abdoulayeabou1497
    @abdoulayeabou1497 Před 2 lety

    Allah ya Karawa Malan lafiy ya kareka gabank.da bayanka Amin

  • @murtalausman8160
    @murtalausman8160 Před 3 lety +4

    May Allah increase you in the love of rasulullah S.A.W hada mu

  • @sanisalekaka5137
    @sanisalekaka5137 Před rokem

    Gaskiyane.malam

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 Před 3 lety +3

    Allah shiryar damu baaki daya. Ameen

  • @abubakarharuna3556
    @abubakarharuna3556 Před 3 lety +2

    Malam kaji tsoron Allah wayse yace manzon Allah sallallahu alaihinwasallam daidai take dakowa kakawomana mujishi kowaiye inbakaryabane

  • @jahdilhaqmohammd580
    @jahdilhaqmohammd580 Před 3 lety +5

    Allah ya Kara wa Prof lapia. Qur'ani tayi gaskiya يريدون ليطفئوا نور الله بأفوائهم والله متم نوره ولو كره الكافرون

  • @abuyasmeen5729
    @abuyasmeen5729 Před 3 lety +5

    Allah ya yafe mnh gaba daya,Gsky akwai lauje cikin nadi..!Be kamata sede mgnr ta lafa ba a taso ta, inde har da gaske prof yana son zaman lfy da kuma hadin kan musulmi,Ay abun se yyi mnh yawa 😓wane dukan ake so mu tare mu yan’Nigeria tsakani da Allah fah,Yan siyasa suna tasu 6arnar muma gama gari muna namu,Malaman da muke koyi dasu.
    Yau kuma an wayi gari sune zasu fara kai junan su kotu..!A barmu muji da guda daya mnh
    Ana kashe mu,Ga talauci,Ga yinwa...etc
    Ynxu kuma wata sabuwar rigimar ce ta barke tsakanin malamai.wai abun har yana nema yaje ga kotu,Toh Allah ya rufa mnh Asiri,Wlh abn kunya ne ga musulmai,Yaushe ka ta6a jin pastor ya kai dan uwansa pastor kotu.Se ynxu kuma ana nema a tsiro mnh da wani sabon abu.Toh in aka ce za’ayi ta tfy kotun Wane zeyi saura a malaman wlh duk se kun qare,Ynxu in kai ka kaishi kotu Ko an daure shi ko an hana shi wa’azi,Toh kaima ka jira naka zuwa kotun,wlh se wani yh kaika..!Toh shiyasa Bbu wani abu da yafi haquri da kuma kai zuciya nesa,Ku sasanta kanku mnh
    Se kunje wani kotu,Ynxu ko kunya bbu wai malami ya kai malami kotu 🤦🏻‍♂️🥺.Toh me kk so ayi mai?Ace shi v malami bane kome..?Allah yasa mu dace.Allah ya kawo mnh qarshen Duk wani abu daze raba Kan musulmi a duniya da Kuma Nigeria 🇳🇬 baki daya🙏🏻.
    Amma ina tunatar da Prof Duk da na san ya fini sani....!Annabin mu Muhammad (S A W) ya koyar damu hqr 😖.Ba waje daya v,Ba waje biyu v,Ba waje uku v.A Qur’ani ma Allah ya fada mnh A ayoyi da dama wanda suma na san Prof.Ya fini sanin su..🙏🏻.Allah ya hada kan malaman mu🙏🏻

    • @aliyubirninsama4311
      @aliyubirninsama4311 Před 3 lety

      Dadikkanin alamun baka fahimtar Prof
      Akan maganar dayakeyi

    • @sarkimusa8507
      @sarkimusa8507 Před 3 lety +2

      @abu yasmeen to kayi gaskiya ,kuma sannu da kokari. Amma wani hanzari ba gudu ba ,ko kana sane da cewa manzan Allah ya ce mumini bazai yadda a cutar da shi sau biyu kuma ya yarda ba, ko katambaya akan shin wannan shine nafarko da Dr.abdullahi usman gadon qaya yayi proff. Maqari irin wannan kazafin me hade da cin mutunci akan mimbari da sunan mimbarin sunnah? Ko kasan cewa qazafinda gadon kaya yayiwa proff. Qazafine Wanda inhar maganar da gadon kaya yayi ta tabbata to fan hukuncin proff irin hukuncin da yakamata ayiwa abduljabbar ne.domin gadon kaya ya nunawa duniya cewa professor Ibrahim sa 'id maqari Zaria yanada hannu acikin zagin annabi da wasu kafirai sukeyi, to Ashe idan proff yayi shiru kamar ya amincene da zargin da akayimasa , don haka domin ya wanke kansa dole professor Ibrahim maqary se yanemi hakkinsa a kotu akan maganar gadon kaya , domin shifa gadon kaya cewa yayi sunada record voice din proff akan wannan abunda suke masa qazafi akai. Kuma idan akace anyi shiru kaima mai wannan rubutun kanuna baka kishin annabi kenan domin kanaso ka bawa Wanda ya yi su ul adhabi wa manzan Allah kariya kenan , shi proff me kishin annabine shi yasa yace zai kai kotu inhar maganar gadon kaya ta tabbata gaskiya to proff yace amasa hukuncin da ya dache da shi domin ya zabi manzan Allah akan rayuwarsa, idan kuma ta tabbata karyane da hassada da Neman suna da kiyayya da son zuciya da raba kan musulmin Nigeria yasa gadon kaya yayi ma babban limamin Nigeria wannan kazafin to shima ayi masa hukuncin irin Wanda addini ya tanadar masa wannan shine adalci Dan uwa , allahu a 'alamu. Domin duniya tafahimci gaskiya akan wannan lamarin do a warwarewa mabiya rudanin da akajefa su. Daga karshe muna rokon Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon binta yakuma nunamana karya yabamu ikon guje mata. Allah ya karawa shuganmu masoyinmu manzan Allah s a w . daraja.

    • @FunnyAnimalsLife01
      @FunnyAnimalsLife01 Před 3 lety +1

      Hikimar prof na kaiwa kotu Domin Mutane Susan Wanda zasu baiwa Amanar Addininsu Bawai Dan yaci masa mutunci bane, kuma ko kaine akace kana daurewa su Abduljabbar gindi sun Zagin Annabi AI se ind karfinka ya kare to shiyasa zai kare kansa

    • @adamuabdulhamid1071
      @adamuabdulhamid1071 Před 3 lety

      Duhu na dukan duhu

  • @abdullahimuhammad5776
    @abdullahimuhammad5776 Před 3 lety

    Masha Allah alhamdullilla Allah yakarawa annabe Muhammadu rasullillahi sallallahu allaihi wasallam daraja ameen suma ameen Allah

  • @zakariyashuaibu2222
    @zakariyashuaibu2222 Před 3 lety

    💯 in support

  • @wahababdoul8128
    @wahababdoul8128 Před 3 lety +1

    A cikin maganganunan, akwai matiƙan ƙiyayya ga AHLUSUNNAH.
    Ana ALLAH na me temakon adininshi da sunan anabinshi.

  • @saniyakubu9680
    @saniyakubu9680 Před 3 lety +1

    Masha Allah

  • @marwanmustapha565
    @marwanmustapha565 Před 3 lety +1

    One in a million….stands out different about imam’s…More life and good health

  • @ahmad2mauleed70
    @ahmad2mauleed70 Před 3 lety +1

    Allah y Kara lpy

  • @mahamadounayoussa2857
    @mahamadounayoussa2857 Před 3 lety

    Masha Allah malam Allah yakara ilimi

  • @nafiuusman4985
    @nafiuusman4985 Před 3 lety

    Masha Allah hakashine yakamata awarwarema mutane zare daabawa

  • @auwalsuleman8152
    @auwalsuleman8152 Před 3 lety +2

    Unique Professor

  • @africanindustries3708
    @africanindustries3708 Před 3 lety

    Allah ze sakawa Abduljabbar tun a duniya. Allah ba Ya bacci. A karshe dolene se gaskiya ta fito ko bayan shekaru dubu ne.

  • @sakeenaatkaber2797
    @sakeenaatkaber2797 Před 3 lety

    Allah yakarawa mlm lpy allah yakara doraka akangasya
    Allah yarabaka damakiyanka nafili danaboye

  • @mahamadouadanane8498
    @mahamadouadanane8498 Před 3 lety

    Kada kadamu ya cheikh da ikon Allah asirin maqaryaci zai tonu

  • @ishaqsaad2528
    @ishaqsaad2528 Před 3 lety

    Makari kaje kotun insha Allah sheak Abdallah zai fito da hujja

  • @hakeemsani6978
    @hakeemsani6978 Před 3 lety +1

    ماشاء الله

  • @abuzainabtv5867
    @abuzainabtv5867 Před 2 lety

    GASKIYA MAGANAKA BAI DACE BA ,NI BA DAN NIGERIA BA NE AMMA KE KAUCE HANYA

  • @hassoumiabdoulaziz1708
    @hassoumiabdoulaziz1708 Před 3 lety +1

    Prof wallahi duk soyayarka ga manzon allah baka kay allah son manzon allah ba, allah ne yagayi thikin alqur-a'ni a suratul kahaf thewa , gayamusu annabi ni mutun ne kamar su ......... Har zuwa karchen aya, to dan allah prof yaya magabata suka fassara wannan ayar tun daga sahabbay har zuwa ta'bi-ay, ni inada yaquiinin ba'bu wani musulmin kirki wanda zay fassara wannan aya kuma yaji thewa annabi dayday yake dachi kuma ayar kanta tana magana ne kan misliya vachariya ma-ana chima mutun ne ba'mala'ika ba aljan ba a a chima tsoka da jini ne kamar sawran halittu abinda allah yake gayawa muta'ne, allah yasa muda'the y'a rabbal a'lamiin allah yachiryardamu.

  • @user-xd3vh8bv9o
    @user-xd3vh8bv9o Před 3 lety

    👍👏

  • @aminouamani1487
    @aminouamani1487 Před 2 lety

    Dan haqika kawai

  • @umaralibassi27
    @umaralibassi27 Před 3 lety

    Wanda yataba janibin Mai Aiki Sallahu Alayhi wassalam shi ma Qiyasi za aYi?

  • @al-maheerquranicinstitutem472

    Wannan Maqari mayau darine wallahi qaji tsoron Allah

    • @hamissoulaoualimoussa6376
      @hamissoulaoualimoussa6376 Před 3 lety

      Kai walahi jahiline kai yanzu malan magari kakegayawa mayau dari kaji tsoron Allah katanadi hunja da zakaba Allah

    • @adamuabdulhamid1071
      @adamuabdulhamid1071 Před 3 lety

      MAJA TA FARA WARI KENAN
      ANAYI MUNA DADI

    • @musamunkaila4249
      @musamunkaila4249 Před 3 lety

      Dama abunda kakeso kenan ai malamai sun hada kai sunaso su kawo gyara kaikuna kanaso ka dinga kawo shakko acikin zukatan duniyar musulmai mttxxx Allah ya Shirya mutum idan me shiryuwane.

  • @atiaatia4110
    @atiaatia4110 Před 3 lety

    Ku malamai kuma akuto Kuma ? Allah ya kyauta 😭😭😭😭

  • @MaadAllah_tv
    @MaadAllah_tv Před 3 lety +1

    Adaiji tsoran Allah mlm mai son zuciya

    • @ZANGO_TV
      @ZANGO_TV Před 3 lety

      Malan min Kane dan san zuciya mutumin ban za dan neman suna dan shish shigi

    • @ZANGO_TV
      @ZANGO_TV Před 3 lety

      Ace kayi laifin karya ka koma kana kamun kafa kada akai ka koto bYan kadan karya kayi

    • @ZANGO_TV
      @ZANGO_TV Před 3 lety

      Masallacin ne baza'a bashi ba sai yayi hakuri ba sai yayi sharri da muna finci ba

  • @hajadai
    @hajadai Před 3 lety +1

    Ai ba karya akai makaba

  • @hairumuhammad6091
    @hairumuhammad6091 Před 3 lety

    Allah ya kara lafiya mal

  • @adamuabdulhamid1071
    @adamuabdulhamid1071 Před 3 lety +1

    To wai Ina labarin maaja ne ????

  • @al-maheerquranicinstitutem472

    Wallahi Yana Raina ma mutane hankali, Mayau Dari....

  • @mansurmagajigamji3560
    @mansurmagajigamji3560 Před 3 lety +2

    Mu hadu a central Bank din Mana.
    Mun shirya tsaf.

  • @mounirousmann9098
    @mounirousmann9098 Před 3 lety +1

    Ni gaganina malan kaima Kanasan tashinhankali

  • @hajadai
    @hajadai Před 3 lety +1

    Sai meye aje koto Allah yana bayan me gaskiya

    • @ZANGO_TV
      @ZANGO_TV Před 3 lety

      Shi yasa aka ce ya fiddo hujja in babu kuma abin ya zama sharri makirci muna finci zaluncin maigaskiya kuma bazai zama malami ba me gaskiya don ya zama me ha'inci makirin malami da babu alkairi tare da shi don bai da gaskiya

    • @alidahirualiyu4651
      @alidahirualiyu4651 Před 2 lety

      Kai

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome Před 3 lety +1

    Kaji zancen ilimi

  • @muhammadaminualiyu408
    @muhammadaminualiyu408 Před 3 lety +1

    Frof babba, babba ne

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 Před 3 lety

    Most of the Izala people are confused .

    • @ashirushehu9968
      @ashirushehu9968 Před 3 lety

      Allah yasawake, amma hakuri shine ya zama Alheri.

  • @zoulkifiloumiziyawa6601

    You don't no Nothing

  • @mohammedmuntaka2431
    @mohammedmuntaka2431 Před 3 lety +1

    Masha Allah

  • @halimamuhammed8477
    @halimamuhammed8477 Před 3 lety

    Masha Allah