Mijina Baya Gajiya Da Saduwar Aure | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa
Vložit
- čas přidán 21. 08. 2024
- Tambayoyin
1. Malam Mijina Yana da kirki, shekarunmu ashirin da yara hudu, malam matsalarsa daya baya gajiya da saduwa.
2.Shin mijin da ya auri mace tana aiki kuma sunyi maganar aikin kafin
auren, sai bayan aure yace dole sai ta ajiye aikin ko kuma tana wajen
aiki yace dole sai ta dawo gida, idan taki bin umarnin shi a nan ta
sabawa Allah. Kuma (Shi mijin nauyin ya'yan shi sun mashi yawa
abubuwa da yawa matar ita take yi, kuma da zaran an biya ta albashi
sai ya san yanda yayi ya amshi kudi a cikin albashin nata)
Allah ya taimaka mlm
Malam Allah Yasaka Da Allkhire Allah Yajikan Iyayi Da Kakani Ameen Yakhyum Yaqayyumu ❤❤❤❤❤❤❤
Macha allah allah ya saka ma malan da alheri dunia da lahira allah ya kara ma malan ilimi mai tarin yawa mai albarka Allah ya kara ma malan lafiya da nisan kwana mai albarka
Muna godiya sosai allah ya kara daukaka da lafiya gareku❤❤
Allah ya saka da Alkairi mallam
Masha Allah jzkl khairan prop sheikh Muhammad aminu daurawa
Allah ya kara daukaka
Allah yasakawa da mlm da a
lkairi
Allah yasaka da alheri
Allah yasa mudace
Allah ya jikan Hajiya
As salam alaikum malam barka da warhaka , Allah ya kara himma da hazaka kuma ya kara ilimi, malam tambaya na shine minine hukuchin matar da take aiki tana samu kudi amma bata chika taimakawa maigidan ba kokuma in yara sun tambayi baban su abu sai yace bashida shi yanzu amma zai masu daga baya amma inya tambayi uwar aron kudi sai tache batashi kuma sai tana gayawa yaran sumawa baban su ai hakkin sa ne . torh malam irin wannan matar abinda take yadache. nagode Allah ya Saka da gidan aljannah
MachaAllah toubarikallah Allahoumma barik malan inda matsalar take wasu matan suna girma ne cha'awarsu da dichewa wata qila tana cikinsu ne chiyasa taji bazata iya jurewa ba a halin yanzu
Allah Yaci Gaba Da Tsare Imaninka Malan
Allah ya Saka da alkairi
Asalamu alaikum mallam, don allah tanbayana shine mace naiya neman mijiyasaketa saboda dalili irin wanan, nafarko
Bashida cikakkaken addini.
Bai'iya karatun kusatan aureba.
Idankinmasa gyara akan addini ko wani abu saiyace bakisan mutunci aureba.
Kuma baidamu daduk wandai zogidan shiba, amman baya barina dayunwa duk abinda yanakeso yanayimin gargodon hali, amman matsalarsa kenan kuma baida kishi nikuma abinna tuzurani wani lokaci sainaji kamarnarabu dashi, saboda ninayi karatun alkurni harnasauke. To mallam banason nasaba ma allah ko nashiga cikin fushinsa.
Kitura masa wani malami yamasa nasiha
Allah yakarawa mln imani
macha allah gaskiya ne allah yakara lafiya
Masha Allah
Allah ka aurar damu malam a tayamu Addu a Allah ya kara Lfy yajikan iyayen mu da musulmai baki daya
Malam Allah ya kara basira❤❤
Allah ya sakawa malam da Alkhairi
Allah yasa da alkairi
Allaah ya saka da alkhairi.
Allah ya saka da alkhairi mallm
masha Allah.Malam Allah Yabamu mata Nagarii🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻
Inabikatar numbar MLM domin Allah
Masha allah
Masha Allah malan Allah ya temaka
Allah ya saka da alkhairi
Yakamata adinka daukomana. Dr Idris zakin sunnah
Aslm malam Muna da godiya Allah ya sakada alkhairi Don allah ina da tambaya tan zanyi
Ma sha Allah 🥰🇳🇪
Jazzaka Allah hairan 🎉🎉🎉❤❤❤😊
❤
Muna godiya Malan 🎉🎉🎉
Jazakallahu khairan
Masha Allah Allah Kara lapiya
Well done 👍
Masha Allah 🙏
جزاكم الله خيرا جزيلا ونفع بكم الأمة
Allah Yakarawa Malam Lpya Daga Ni Jafar Muhammad Sola Kebbi State Bagudo Local Government
jazakumullahu Khairan
Mashaallah jazakumullah
Masha Allah
Zajakallahu kair
Masha Allah ALLAH yasaka da alkhairi malam
Alhamdulillah
ماشاء الله بارك الله في حياتكم يا شيوخنا
Marsha allah
Macha Allah yabadalada
muna godiya Malan
MASHA ALLAH
Ma sha allah ❤❤❤ allah yasaka da alkairi
Assalamualaikum malam Ina da tambaya shekarata gomashatakwas da mijina yaranmu biyar bayadamuwa dani idan yasaurareni se in nakawo kaina idanko banzomasa da bukataba se mushekara nagaji hakuri na yakare inada karfin Sha,awa abin haryakai inabiyama kaina bukata malam menene mafita
Subhanallahi! Kiyi qoqari ki cire kunya ki sanar da magabatan ku, in sha Allah za a shawo kan matsalar
😭😭😭😭😭
Wllh komi basayi saide ace kayi hkr sbd yrka
Muna godiya
Gaskia y karba mata albashi gaba daya Mal wannan miji bai yi adalci ba. Zalunci ne. Allah y kyauta. Ameen
Kenan Kai kafi mallam sanin abundayakamata kenan koh
Malan Allah yakara lafia da nisan kwana
Jazakumullahu khayran 🤲🏽
❤❤❤❤
❤️
سلام عليكم ورحمة ❤❤
❤❤❤
Dan Allah tayaya zan samu number mallam
mallam mungode sosai
🙏🙏
Sakallahu khairan
Please wa ya san sunan annasheed din da akasa a farkon video?
Slm
Assalamualaikum
Please what is the 70 type of Iman please send in Arabic
جزاك الله جزاكم الله خير كيف اقدر اقدم سؤالي
Slm.mlmdaallah.akaramanahaske.akan.matsalarmasu.yoyanfutsari.wai.itama.anadakartakamar.yas😂😂😂
Munagodiya
Slm,Allah yasaka da alkhairi malan .nima ina da tambaya ta ina ake aikawa?
Malam allah saka da gidan aljanna
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah
Jazzaka Allah hairan 🎉🎉🎉❤❤❤😊
❤❤❤❤
❤
❤❤❤
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah
Masha allah
masha Allah
Masha Allah
Masha allah
Masha Allah