Assalama alekum malan wanan shiri yana birgeni sosai inna da tabaya shawa nike sosai amma bani da mata kuma bana zuwa wirin matan banza abun yada maini narasa yada zaniyi sai rokon allah nike allah kaka wo ranada zaniyi aure
Assalamu alaikum aqkura makallah ina da tambaya mahaifiya tace takawoni kasar saudiya tace zan biyata kudin da takawoni tafada mun kudin da zan biyata bayan nagama biyan kudin da tace na nemi shawara r ta Ina son insiya gida sai tacemun zata sani adashe ina tura mata kudu duk wata bayan wani lokaci ce mata nayi ya kudin ada shen nan nawa sai tacemun tariga da takashe kudin yanzu malan idan nadaina tura mata kudin babu wani matsala har idan nakirata a waya bata dagawa
Assalamu alaikum Malan mutun ne tafiya ta kamachi wata kasar to kuma sai yabar matarsa Agida inda yaje kuma sai Allah ya garrabechi da aikata istiminai wato biyawa kansa bukata Malan miye hukunci sa a muslinci daga aminu dan kasar niger mazaunin kasar Libya
❤❤❤❤❤❤
MachaAllah mugode sosai
Matcha allah tabaraka llah très bonne merci beaucoup
Masha Allah.
جزاك الله خير
❤❤❤
masha allah allah yakara basira
Masha Allah
Macha allah Malan
Sakallahu khairan
Masha Allah ya bada lada
Allah yasaka da alkhairi
Allah ya sakawa malaman mu da alkairi
Hausa
Aslm Macha Allah mouna jindadi chiri
Slm inamuku fatan alkiri
Jazakhallah
Allah yabiyaku da alkairi
Slm mlm barkada warhaka Dan Allah xan iyayiwa babana aikin hajji ya mutu
Zaki iya hajiya
❤️
Slam, Inayi muku fatan alkhair don Allah inada bukatar direct number jamila sulaiman wa Shukran
Nun gode
Allah yasaka da Alheri
Allah yakara daukaka
anty.jamila.inayinki.allah.yasakamuku.da.alhari
Assalama alekum malan wanan shiri yana birgeni sosai inna da tabaya shawa nike sosai amma bani da mata kuma bana zuwa wirin matan banza abun yada maini narasa yada zaniyi sai rokon allah nike allah kaka wo ranada zaniyi aure
Assalamu alaikum aqkura makallah ina da tambaya mahaifiya tace takawoni kasar saudiya tace zan biyata kudin da takawoni tafada mun kudin da zan biyata bayan nagama biyan kudin da tace na nemi shawara r ta Ina son insiya gida sai tacemun zata sani adashe ina tura mata kudu duk wata bayan wani lokaci ce mata nayi ya kudin ada shen nan nawa sai tacemun tariga da takashe kudin yanzu malan idan nadaina tura mata kudin babu wani matsala har idan nakirata a waya bata dagawa
Mashaallah
Aslm alykum
Assalamu alaikum Malan mutun ne tafiya ta kamachi wata kasar to kuma sai yabar matarsa Agida inda yaje kuma sai Allah ya garrabechi da aikata istiminai wato biyawa kansa bukata Malan miye hukunci sa a muslinci daga aminu dan kasar niger mazaunin kasar Libya
SLM mujallar matashiya ina da tambaya ne idan matata ta nada ciki ya halitta na sadu da ita
Sallam malam Allah yabiya
Masha Allah
Hausa
Masha allah