Masha Allah malama nimaga tambayata tambayata itace Wanda ya sake matarshi saki 1 ko 2 Bai dawo da itaba har ta gama idda daga baya sai ya dawo da iya sai ya sake biyan wani sadaki ta dawo wanna sakin da yamata nabaya yananan nai kodai
Assalamu alaikum ina sonki miki saqon gaisuwa ta agareku ma aikatan wannan tasha mai tarin albarka ina gajinjinawa mlm tareda duk ma aikatan wannan safin allah yasaka muku da alkhairi Sunn sulaiman Muhammad mazauni akasar libya tambaya ce dani minene hukuncin wanda yasadu da matarsa tana cikin jinin haila kuma yasan dacewa haramun ne yakasa hakurine dan allah taimakamin da amsar wannan tambayar nagode
*Assalam alaikm malam.* Ina hukuncin mijin da dun lokacin da zai kira matar shi sai ya ce da ita kauna ta ? domin naji wani malami yana fatawa bisan izihari da ta dan rikkitar da ni Tambaya ta biyu: ina aikin gomnati, ana biya na albashi duk wata. Ya halitta in amshi kudi ko wata kiyauta daga mutanan da nake ma'amala da su ta wajan aiki domin yayin da suka ji dadin ma'amala da ni suna bani kiyauta ta masamman. Barikallahu fikum waJazakumullahu khairan. Daga usman Tillaberi jamhuriyar Nijar
Masha Allah
Masha Allah malama nimaga tambayata tambayata itace Wanda ya sake matarshi saki 1 ko 2 Bai dawo da itaba har ta gama idda daga baya sai ya dawo da iya sai ya sake biyan wani sadaki ta dawo wanna sakin da yamata nabaya yananan nai kodai
Muna godiya ga Allah a kan shiriyarSa, taimakonSa da sauran ni'imominSa. Muna tuba zuwa gare Shi, tare da roƙon dawwamar ni'imominSa.
Masha allah
Masha Allah Jazakallahu khairain
Allah ya Qara nisan kwana Malan Masha Allah
Allah ya Bada lada
Masha Allah Allah ya Saka da alkhairi
Amin
Assalamu alaikum ina sonki miki saqon gaisuwa ta agareku ma aikatan wannan tasha mai tarin albarka ina gajinjinawa mlm tareda duk ma aikatan wannan safin allah yasaka muku da alkhairi
Sunn sulaiman Muhammad mazauni akasar libya tambaya ce dani minene hukuncin wanda yasadu da matarsa tana cikin jinin haila kuma yasan dacewa haramun ne yakasa hakurine dan allah taimakamin da amsar wannan tambayar nagode
Allah yasaka da alkhairi
Ku sake lura da tambayar matar nan me gado da mai tambayar kala kalar alwala. Ina ga baku fahimci tambayoyin ba. Allah saka maku da alheri
Allah ya sakawa malam da alkhairi
Amin
Jzkllh bikhair yaa sheikh
Masha Allah, Allah yasaka malam
Jazakumullahu khair Allah ya kara basira
Amin
Jazaa kallah
Allah saka da alkhaira.
Amin
jazakallahu.hairan
allh saka da alkhiri mlm muna gdy sosai hjy rabia zakariyya daga saudiy
Jazakallahukair
Maa Shaa Allah
Aslm alaikom ina jinjina muko gaskiya wannan sheri naku ya birgeni sosai wllh allah ya bayaku
Allah saka Da alkairi'malan
ALLAH ya saka muku da alkhairi Muna godiya sosai...
Amin
SlamBrakduawrka
Mugode.nalan
Malamai magada annabawa. Allah ya saka
Macha allah ❤
Macha Allah
ماشاء الله ملم شكرا
ماشااللہ
Mugode
Mata dayawa mlm insunzo saudi sun qoshi jikinsu yayi kyau sesuqi mazajansu
To me ya sa?
In mace tasamu ta tsallako tana aikin lrbw tanacikin EC nan da nan setayi kyau ita kanta tasan... To se fitinu suyi tashugowa
Jazakumullahu khairan. Amma banji amsar tambaya ta
Waccd?
*Assalam alaikm malam.*
Ina hukuncin mijin da dun lokacin da zai kira matar shi sai ya ce da ita kauna ta ? domin naji wani malami yana fatawa bisan izihari da ta dan rikkitar da ni
Tambaya ta biyu:
ina aikin gomnati, ana biya na albashi duk wata. Ya halitta in amshi kudi ko wata kiyauta daga mutanan da nake ma'amala da su ta wajan aiki domin yayin da suka ji dadin ma'amala da ni suna bani kiyauta ta masamman.
Barikallahu fikum waJazakumullahu khairan.
Daga usman Tillaberi jamhuriyar Nijar
To ki auri jaki
macha allahou tibarikalla
جزاکم اللہ بخیرہ
الله أكبر
Jazakallahu hairan
يايي
Allah bless you and your family malam
Masha allah
Masha Allah
Masha allah
Masha allah
Masha Allah
Masha Allah