Kaje ka duba cikin bulugu ibnu hajar , kaga hadisin Annabi s a w kan wucewar hassanu dan sabitu, har umar yace man yuridu an yaddagada au yunshida shi'ira balyati ilal hazihi rahaba
Kaje kaduba cikin shama'il na imamu thurmizi, nana aisha an tambayeta shin Annabi s a w yana misalta wani abu na waka tace eh kana yata masallu bi shi'iri ibnu rawah da kansa fa
Wallahi duk malaman duniya ba mai ce kida haramun ne sai anji dan meye yayi kida kasani akwai shukuru akwai hamdu, kana magana akan alkadi iyal meka sani akanshi kana karatun littafi amma kana saka naka fahimta bana me littafi ba astagafirullah malam barhama jazakallahu Khairan
Inna'lillahi wa Inna'ilaihi ilaihi Raji unn Kai jama'a wlh ni,, narasa meke Damun wahabiya akan iyayen shugaba Sallallahu alaihi wasallam. Wai ku Dan Allah idan Allah ya qona Abdullahi da Amina alaihimussalam Meye ribar ku??? Idan Kuma Allah ya musu rahama meye faduwar ku??? Haba Dan Allah Wai mutum ko kunya baya ji Yana amsa sunan musulmi a baki amma a zuciya da aikin sa dik na munafukai ne. Da Anyi magana kuce BUKHARI ko MUSLIM sun ruwaito abu nawa suka ruwaito Wan da bakwa amfani da su??? Sun rawaito to ma aiki Sallallahu alaihi wasallam yace Wan da baya yawo da Sanda baya tare Dani Yanzu da sandar kuke yawo??? Sun rawai to ma aiki Sallallahu alaihi wasallam da Yan yatsu 3 kacal yake cin abincin Kuma shine sunnah dan allah haka kukeyi??? Sun rawai to Lauma 3 kacal yake idan Yana cin abincin Kuma shima sunnane Dan Allah haka kuke??? Idan zaya Sha ruwa Sallallahu alaihi wasallam zuqa 3 yake sau 3 shine sunnah dan allah haka kuke??? Suun rawai to ZANE yake daurawa Sallallahu alaihi wasallam ba wando yake sakawa ba Kuma shine sunnah. Kar kucemin ya taba sayan wando a kasuwar zeemajan amma ai Bai taba sakawa ba ZANI yake daurawa Sallallahu alaihi wasallam Harya koma ga Allah Kuma shine sunnah Haba bayin Allah kuzamo masu Jin kunyar ma aiki mana Allah ya ganar damu baki daya ameeeen thumma ameeeen 🙏🙏🙏
Da kace kayarda da waka halakne ai suratul shu'ara u Allah yace washura'u yattabi'uhumul gawun, ai nan ma shu'ara u ake nufi, kanu nufin shi ir da kayadda dashi kenan anas?
Masha Allah barhama
Mash allah barhama gombe
Alllah ya taimaki Malam Anas
Gaskia malam anas kabar magana da ire iren wannan bugaggen
Masayan durun uwar ka anas
Anas kaikuma rana zata hada inda rai kuma Allah baya shiryadda azzalumi
Hhh anas a barkar ya
Gaskiya mlm anas yayi karatu inganki yacce Kuma Muna tare dakai
Yakamata kaima kakirashi y amsa tan bayoyi
Anas Bashi da amsa
Hum Allah yakewta wallah Muji tsoro Allah mubar wassa da Adini dan Allah Dan Allah.
Abar wanan abun haka ya issa tunda bakuda Amssa Say tsokana.
Masha Allah malam Anas barakallah fika
Kaje ka duba cikin bulugu ibnu hajar , kaga hadisin Annabi s a w kan wucewar hassanu dan sabitu, har umar yace man yuridu an yaddagada au yunshida shi'ira balyati ilal hazihi rahaba
Allah yabia sheik Anas❤❤❤❤❤
Kaje kaduba cikin shama'il na imamu thurmizi, nana aisha an tambayeta shin Annabi s a w yana misalta wani abu na waka tace eh kana yata masallu bi shi'iri ibnu rawah da kansa fa
Masha Allah mllm anas🤲
Malam anas Allah ya kara fahimta Jazakallahu khairan
Allah ya Saka da alkhairi Malam Anas....kaji aikin hankali da Ilimi
Masha Allah
Kaji wani shirme a gun barhama na gombe..wallahi Yana Abu kamar yau ya fara karatu
MASHA ALLAH ALLAH YA SAKA MAKA DA MAFIFICIN ALKAIRI MAL ANAS SHIDAMA DUK MAINEMAN FITINA SAIYA BALLOWA KANSA RUWA TUKUNNA ✅✅✅
Shin shi gamagari zaa tambayeshi. Akan iyayen annabine a lahira
Masha Allah Mal anas Allah y saka da alkairi
Wallahi duk malaman duniya ba mai ce kida haramun ne sai anji dan meye yayi kida kasani akwai shukuru akwai hamdu, kana magana akan alkadi iyal meka sani akanshi kana karatun littafi amma kana saka naka fahimta bana me littafi ba astagafirullah malam barhama jazakallahu Khairan
Son zuciya Dan bidi ah kawai
Anas Kumar jad durun uwaka
Inna'lillahi wa Inna'ilaihi ilaihi Raji unn
Kai jama'a wlh ni,, narasa meke Damun wahabiya akan iyayen shugaba Sallallahu alaihi wasallam.
Wai ku Dan Allah idan Allah ya qona Abdullahi da Amina alaihimussalam
Meye ribar ku???
Idan Kuma Allah ya musu rahama meye faduwar ku???
Haba Dan Allah Wai mutum ko kunya baya ji Yana amsa sunan musulmi a baki amma a zuciya da aikin sa dik na munafukai ne.
Da Anyi magana kuce BUKHARI ko MUSLIM sun ruwaito abu nawa suka ruwaito Wan da bakwa amfani da su???
Sun rawaito to ma aiki Sallallahu alaihi wasallam yace Wan da baya yawo da Sanda baya tare Dani Yanzu da sandar kuke yawo???
Sun rawai to ma aiki Sallallahu alaihi wasallam da Yan yatsu 3 kacal yake cin abincin Kuma shine sunnah dan allah haka kukeyi???
Sun rawai to Lauma 3 kacal yake idan Yana cin abincin Kuma shima sunnane Dan Allah haka kuke???
Idan zaya Sha ruwa Sallallahu alaihi wasallam zuqa 3 yake sau 3 shine sunnah dan allah haka kuke???
Suun rawai to ZANE yake daurawa Sallallahu alaihi wasallam ba wando yake sakawa ba Kuma shine sunnah.
Kar kucemin ya taba sayan wando a kasuwar zeemajan amma ai Bai taba sakawa ba ZANI yake daurawa Sallallahu alaihi wasallam Harya koma ga Allah
Kuma shine sunnah Haba bayin Allah kuzamo masu Jin kunyar ma aiki mana Allah ya ganar damu baki daya ameeeen thumma ameeeen 🙏🙏🙏
Da kace kayarda da waka halakne ai suratul shu'ara u Allah yace washura'u yattabi'uhumul gawun, ai nan ma shu'ara u ake nufi, kanu nufin shi ir da kayadda dashi kenan anas?
Duk dan akuyar da yake tunanin iyayen Annabi na wuta uwar sa ce a wuta
😂😂Allah ya saka da Alkhairi malam anas..yacine barhama shima awami ne...
Kai anas karka rainawa,mutane hnkli usaman ya rantse da alqurani baya tare da,kowa da,masu Cewa iyayan annabi sun,wuta,
Kaje ka duba cikin ihiya'u Ulumiddin Na imamu garzali wata sohuwa ta buga duffi a gaban ma'aiki s a w
Gaskiya anas kai mugun munafiki ne Allah ya tsinemaka albarka
Zagi shi ne karatun jahili
Karshan ku kenan duk da an kureku Sai zagi