Wannan shawarar itace mafita ga yan arewa, wasika zuwa ga kwankwaso.

Sdílet
Vložit
  • čas přidán 6. 09. 2024

Komentáře • 58

  • @ibrahimabubakar2176
    @ibrahimabubakar2176 Před 2 lety +3

    Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum

  • @namera145
    @namera145 Před 2 lety +5

    Asslm alaikum malan Barka da yamma malam miyassa baku labarin Manjo Hamza elmustafa sai dai kks da tnb da atk kawai ko Chi ba cikekken ɗan kasa bane?

  • @abdullahiyusuf7457
    @abdullahiyusuf7457 Před rokem +1

    Kwankwasiyya inuwar jama ar Nigeria insha Allah

  • @musaali8622
    @musaali8622 Před 2 lety

    In magananku gaskiyane ga konkoso kunsan konkoso yafi atiku da aiki da komai dakomai malamai sunkare da jabir dasu albani zasuzo da bakin cikinku zaisake kashesu shi jabir yasan atiku banagari ba cewa yayi kada Allah yabashi mulki ba amin yAllah

  • @uzairuabubakar1748
    @uzairuabubakar1748 Před 2 lety

    Allah yasakucika da imanih

  • @musaali8622
    @musaali8622 Před 2 lety +1

    Toshi yasamu Daman da yatai Maki mutanensa shi minista yayi yatai makawa mutanensa Ina ga atiku Wanda yarike mulkin na matai Makin shugaban kasa meyayiwa Arewa ko Adamawa baimusu komaiba

  • @AbdulhamidAbdullahi-fu5lf
    @AbdulhamidAbdullahi-fu5lf Před 4 měsíci

    Ameen

  • @musaali8622
    @musaali8622 Před 2 lety +1

    Atiku azzalumine yayiwa Adamawa balle Arewa in ba zaluncinku na malaman zamani ba konsan nufin atiku ya Saida kadarorin kasan nanne Amma kuke Goya mishi baya saboda yacika muku aljihu da kudi ya Allah yahanaku ganin yadda kukeso i

    • @abubakarabudulahi5676
      @abubakarabudulahi5676 Před 2 lety

      Shin buhari be sayar da NNPC ba bashin nawa ya ciyo ma Nigeria a cikin shekara 8 me talakawa suka anfana

  • @aliabubakaralidamalibaba970

    Nifa banga laifin su ba AI muma muna da ministotin me yasa basa kawo mana cigaban shi wancan na kudun dama ya samu kuma ya dama da ita jama'a kowa ya zabi wanda yaga dama kawai koma waye gwanda ace ana kashe mu a mulkin dan kudu da ace ana kashe mu a lokacin da dan uwanmu musulmi kuma dan Arewa ne yake mulki Allah ya zama mana abinda yafi alheri koma waye

    • @user-gs4ln9mv4v
      @user-gs4ln9mv4v Před rokem

      Nagode mapiyaiwa wandanda suke sama hausawa nefa har sugaba kasa asekara toqwes babu wanida da ake ambatta sunansi aika yimasa nesiha ba sai kar ajabai woni sai dan arewa kuma ba arewa kadai yeke da Nigerian bafa sai adua kowai wlh

  • @khaleepaak7563
    @khaleepaak7563 Před rokem

    Wae kae Dan allah Mae kwankwaso Yana Kace haka atiku xaka xaba toh mubaxa muxabe Shiba mu kwankwaso mukeyi

  • @_-Fatima
    @_-Fatima Před 2 lety

    Alllah ya zaba mana mafi alkhairi. Malam muna godiya Jzk khairan.

  • @peterdanladi2405
    @peterdanladi2405 Před 2 lety +1

    Mallam adu'a ne ya Kanata ka Yi Allah ya zaba mana na kwarai

  • @abuazzuzfallata2727
    @abuazzuzfallata2727 Před 2 lety +1

    Tsula hassada shida mulkin najeriya har abada insha allah

    • @abdulhameedumar5204
      @abdulhameedumar5204 Před 2 lety

      Kai ana maganar ya za,a ceci arewa kana maganar tsula dan ka,aje maganar tsula kadubi cancanta

    • @ibrahimumar2660
      @ibrahimumar2660 Před rokem

      "Jaki bakasan Mai kaiba" jahili abarka da Allah!

  • @musashuaibukarshi3875
    @musashuaibukarshi3875 Před 2 lety

    Gaskiya ne M. Musa TO AMMA LAIFIN WAYE?! Fashola shi ya baiwa kansa muqamai MANYA-MANYA HAR GUDA 3?!! Ai Hausawa sun ce "da dan-gari-akan-ci-gari ....." Mu dai a Kano mun san an gina mana SABON KURKUKU, ai gidan-gyaran-hali ... Har yanzu Fashola, KO KUMA INCE BUHARI, yaqi ya maida hankali akan a karasa mana gyaran hanyoyin mu na Arewa: Kaduna zuwa Kano; Kano zuwa Katsina; Wudil zuwa Gaya da Gaya zuwa Dutse (an yi hannu daya ba a yi daya hannun BA)Kusan kullum sai anyi HATSARI a kan wadannan hanyoyi HAR MA DA RASA RAYUKA!!! Sai Baba me Kurkuku .......

  • @ayubaisah2861
    @ayubaisah2861 Před 2 lety +1

    To dan arewa Allah ya sawaqe

  • @fatimaabdulmalik225
    @fatimaabdulmalik225 Před 2 lety

    Masha Allah
    Jazakumullahu khairan

  • @hassanmujitabazander8538

    Muna tayaku adu a Allah yamuku zabe nagar daga Niger

  • @abdullahisah1477
    @abdullahisah1477 Před 2 lety

    Jazakallahu khairan.

  • @zeinabououmarou5251
    @zeinabououmarou5251 Před 2 lety

    Macha Allah

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Před rokem

    Wai suyan arewan mesukyiwa arewan muda manya yaman shi kansa atikun baiyi mulkiba meyayiwa arewa bakayi bakinciki atuku yayi shekara 8 Yana mulki meyayiwa arewa atiku bashi da anfani ko kadan

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Před rokem

    Shi fashola yayi kishin kasarsa mu bamu da manya a arewane mesukeyi shikan sa atukn da kakehauka akansa yamulki shekara 8 meyayi baabinda yayi ko ajiharsa

  • @kmuhd9473
    @kmuhd9473 Před 2 lety

    Masha Allah

  • @faridaalimadinah1689
    @faridaalimadinah1689 Před 2 lety +2

    Yaa Allah kazaba mana mafi alkhairi

  • @JAMAL_DIARY
    @JAMAL_DIARY Před 2 lety +2

    Masha Allah...
    Wannan tasha ta sake samun Montage mai kyau. Allah ya ƙara ɗaukaka.
    P.s: MONTAGE shine Wannan short clip ɗin da ake bude shirye shiryen Television dashi.

  • @sikirumuhammad8020
    @sikirumuhammad8020 Před 2 lety +1

    Nidan arewane lefin manyan arewane mulki nawa Mayan arewa sukayi basuyi komaï ba ,she ministan wutta fashola ya diba Ina yafi anfani da wutta she yasa yabada 8 a lagos

  • @abdulkareemismail316
    @abdulkareemismail316 Před rokem

    To da aka Baku shugaban kasan ma me sukayi mana malam shekara nawa Yan arewan sukayi suna mulkin Nigeria? Me sukayi?

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Před rokem

    Mataimakin shugaban kasa abin kunya komai son dakake Masa baka datafa baabinda zakununa yayi gonda Mana konkoso tunda Can arewa basuda zuciya sai sata su sunaso sunada kishin kasansu

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Před rokem

    Konkoso anrenamaka ko mutunci bakasamuba meysa atiku bazai hade makaba t

  • @lawanabdullahi6190
    @lawanabdullahi6190 Před 2 lety

    AI TSOWAN ZANCE NE YANZU A LAGOS SUN HAURA 10 MU AREWA MUNA YADDA MUKE

  • @abubakaribrahim2285
    @abubakaribrahim2285 Před 2 lety

    Assalam alaikum
    Malam Dan Allah
    Kubayani akan
    Ruwan da kace
    Za a jawomana
    Arewa ka ba zasuyardaba

  • @makullingida6798
    @makullingida6798 Před 2 lety

    Domin samun 👇�Magungunan Maganin Karfin Maza, Maganin samun haihuwa, Maganin Niima na mata, Maganin Girman Nono, Maganin Mallakar Miji, Maganin Atsma, Maganain Fitsarin kwance, maganin Ciwon Hanta, maganin Zazzabi mai zafi, maganin Ulcer, Maganin Tsautsayi, Maganin Hana Miji kara Aure, maganin Samun minun Aure, Maganin Samun yaya masu Tarbiyya, maganin gana yara Shayeshaye, Maganin Hana yara sata da neman Mata, Maganin Budin Kasuwa, maganin Basira da kwakwalwa, maganin Haddar Al-kur'ani, Adduar Cin Jarabawa, Adduar Sakarwa da makiyi cuta, Karatun Sufanci, Karatun Ahlari, Ishmawiy, Littafin Iziyya,

  • @yakubumuhammad-maina
    @yakubumuhammad-maina Před 2 lety

    KA YI GOOGLE: PROTEST OVER REMOVAL OF UG MOHAMMED, MD/CEO TCN KA GANI

  • @hapsatsali8739
    @hapsatsali8739 Před rokem

    Gonda kace azabi konkoso daatiku don konkoso yayi aiki maganinku kaima kasani konkoso yafi atiku

  • @danniger0
    @danniger0 Před 2 lety

    😭😭😭😭😭

  • @gismayusuf632
    @gismayusuf632 Před 2 lety

    Kwakwaso ba Arewa ce agabanshi ba. Banda koyawa matasa siyasar rashin kunya ba Abun da kwakwasiya take koyarwa arana irin ta yau Yan kwankwasiya suka ciwa shek Isa Ali tantami mutunci muna neman tsari da irin su kwakwasiya

    • @abdulhameedumar5204
      @abdulhameedumar5204 Před 2 lety

      Hmmmm Dan allah ki Dan kara zurfafa nazari akan kwankwasiya

    • @Idreez2
      @Idreez2 Před 2 lety +2

      To saiki zabi tinubu Babu Wanda ya hanaki hajiya

    • @gismayusuf632
      @gismayusuf632 Před 2 lety

      @@Idreez2
      Allah yamin tsari
      Duk me son yayiwa Arewa asarar kuri'ar ya zabe su
      Mu muna inuwar lema

    • @Idreez2
      @Idreez2 Před 2 lety

      @@gismayusuf632 bafa maganar asarar kuria, Kai akan kanka na Dan Adam kayi zabe abisa yaqini na kana da tabbas Wanda ka zaba shine Mafi cancanta, Babu ruwanka da wai zaici, cus ranar qiyama tambayar da zaka amsa kenan, dalili dayasa ka zabi Dan takara Wane, so nasan kinsan waye yafi dacewa acikin su 3.

    • @khaleepaak7563
      @khaleepaak7563 Před rokem

      Wlh karya kake Dan wahala

  • @ibrahimabubakar2176
    @ibrahimabubakar2176 Před 2 lety

    Allah yayi mna zabi mafi alheri ya hayyu ya qayyum