Toh Fa Masu Zanga zanga Sun Sawo Sheikh Daurawa Agaba Da Kabiru Gombe Kan Hanasu Zanga Zanga...

Sdílet
Vložit
  • čas přidán 21. 08. 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

Komentáře • 54

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah Před měsícem +3

    Ai addu,a tana tafiya ne da aiki, duk masu cewaayi addu'a kada ayi zanga zanga toh dan Allah kuzauna kwana2 a dakinku ku diga addu'a Allah yasa kuji kun koshi basai kunciba mugani zaku kai.
    Abin takaici wai haryanzu akwai mahaukata masu cewa ayi addu'a Allah ya shiryeku

  • @lawantajudeen2583
    @lawantajudeen2583 Před měsícem +3

    INSHA ALLAH sai mufito

  • @user-jl2bf9qn2l
    @user-jl2bf9qn2l Před měsícem +6

    Wlh dan uwa babu yaran dazasu gane fiyeda zanga zangar

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s Před měsícem +1

    Wallahi anashan wahalasosai anijeria Allah yataimakemu kufito kuyi zanga zanga lfy kugama lfy Allah yakaremanaku dan darajar annabi SAW🤲🤲

  • @babangidayelwayirnggau8250
    @babangidayelwayirnggau8250 Před měsícem +4

    Allah ya kaimu ranar amen

  • @YahuzaAly
    @YahuzaAly Před měsícem +1

    Wallahi bazaku taɓa zama lafiya ba. har sai kun fara bayayya da ɗa'a ga malaman ku. Amma muddin kuna ce ince da malamai da Zubar da mutuncinsu toh bazaku taɓa zama lfy bah Wallahi.

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s Před měsícem +1

    Ameen Allah yabada nasara Allah yataimakemu yakawomana daukin gaggawa muna muku aaddua Allah yasa kuyi zanga zanga lfy kugama lfy yahayyu yapayyun🤲🤲

  • @MoustaphaHamissou-nz3el
    @MoustaphaHamissou-nz3el Před měsícem +2

    Masha Allah mungode Allah Saka da alkairi

    • @user-ti3ik4ts4j
      @user-ti3ik4ts4j Před měsícem

      Ayikokari matasan Nigeria akawo saiyi Allah yatemakeku

  • @HabuMuhammad-dw2ny
    @HabuMuhammad-dw2ny Před měsícem +1

    Gaskiyane azzaliman malamaine kakap dinsu malaman kudi Kuma wallahhi saimunyi

  • @umarmubaraksambo1345
    @umarmubaraksambo1345 Před měsícem

    Gaskia ne malam
    إن الله لا يغير ما بقوم حتى يغيروا ما بأنفسهم
    Inji Annabi Muhammad(SAW)

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj Před měsícem +4

    Malamai kuma kuji tsoran Allah, wannan mah tuna tarwane sadaqallahul Azim

  • @aliyuisa9367
    @aliyuisa9367 Před měsícem +2

    Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya Dan mukan in akace afitoh zamu fitoh

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j Před měsícem

    Allah yatemakeku matasan Nigeria Allah yatsareku daga sharrin gwamnatin Nigeria

  • @yahayaabdullahi5092
    @yahayaabdullahi5092 Před měsícem

    ماشاءاللہ

  • @BILKISUFauzan02
    @BILKISUFauzan02 Před měsícem

    Allah yasaka mana sun korimana mazajenmu sunbar kasa suntafi wata kasar ana wulankantasu mutum da degree sa Amman abanza innalillahi wa'inna ilaihi rajiun Allah ka kawo mana dauki Allah ya taimakeku matasanmu akan wannan zanga zangan Ameen ya Rabbi

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 Před měsícem

    Duk Wanda keson yaci mutuncin malamman mu Allah ya wargashi ya kunyatar dashi

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Před měsícem

    Sun RAINA Yan Arewa , Idan Sunyi Zalunci' Sai su hada mutane da Addini. Munafukai 😢😢😢

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Před měsícem +4

    Malamai dai ko yan maula. Dama dama Daurawa amma Kabiru gombe ai ba malami ba ne. Maroki ne kawai

    • @Speedyvampir2
      @Speedyvampir2 Před měsícem +1

      Mallami ne kam amma dai ya dan sami zamiya.

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Před měsícem +5

    Bakuda hankali kujekuyi zanga zanga karkuje kuyi istigifari da addu'a da alqunut kuma mugyara tsakaninmu da ALLAH wlh ALLAH zegyara zemana maganinsu wlh

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 Před měsícem +1

    ZANGA-ZANGA ba TAWAYE ba ne.

  • @umarmukhtar3384
    @umarmukhtar3384 Před měsícem +1

    Duk karya kukeyi wlh kowannenku yasamu dama saiyayi zalunci bama goyon bayan zanga zanga kuma insha Allah bazatayiwuba insha Allah

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj Před měsícem +2

    Wlh malamai kuma kuji tsoran Allah kuma shuwagabannin kasannan wa,azi.Komai sai kuci muyi hakuri,kisa a Nigeria ai bayau akafara ba

  • @Hassanabubakar0153
    @Hassanabubakar0153 Před měsícem

    Sai munyi insha Allah,
    Ba gudu ba ja da baya
    Ko a mutu ko ayi

  • @ayshbeny
    @ayshbeny Před měsícem +1

    Truth be told. What happened at End SARS? It started out as a peaceful demonstration but ended as a masacre. Even then some of us had proof that Protests are haram in Islam

  • @SaniAbdullahi-ed1je
    @SaniAbdullahi-ed1je Před měsícem +1

    Wannan gaskiya ne

  • @user-qt3pl1cj7q
    @user-qt3pl1cj7q Před měsícem +2

    Wlh wannan bakin mulki na Nigeria Babu wata kasar larabawa da za.ayi musu irin wannan mulkin su zura ido hiyasa su dasun ga zaluncin shugaban suke zanga zanga kuma su sami nasara

    • @adamuzakari4925
      @adamuzakari4925 Před měsícem

      Kaito Yan najeriya ma tsoratane sai iya sururu

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 Před měsícem

    Ayi zanga zanga har Sai soja ya karbi kasa Kuma ya kashe azzalumai

  • @ishakudusman2622
    @ishakudusman2622 Před měsícem

    Malaman Nigeria sun karbi kudin matsafa. Afito a yi zanga zanga kawaii.

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Před měsícem +3

    Wlh babu abinda zanga zanga zatayi magani idan kungyara ALLAH zegyara mana idan kunyi aiki da ayar da ALLAH ( S.W.A yakecewa wlh ALLAH bazegyaramukuba harsekungyara ) nidai shawarata muyi addu'a da kuma istigifari

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv Před měsícem

      Su shugabannin sun gyara ne mu ba jahilai bane Allah a baki firauna a zuci

    • @habibayakubu1283
      @habibayakubu1283 Před měsícem

      To kujira sugyara kodai kundauko shirin ruguza dan zaman lafiyar da ALLAH yabamu

  • @user-mq9ui6zt8u
    @user-mq9ui6zt8u Před měsícem

    komadai babu a addinin to mudai zamufita zanga zanga Allah yaga zaluncin da akeyimana

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 Před měsícem +1

    Mutane bakufahim tar maganar mutum shifa bece haramunbane kumabece addini yahanaba shidai yace basugoyan bayan zanga zanga soboda abunda yafaru awasu kasashan haka kawai najiyace kumabehaba becekar ayiba don Allah kai shiyarin maganan nan don mutane sufahimta

  • @SaudatAbdullahAbdullah
    @SaudatAbdullahAbdullah Před měsícem +1

    muslumci ya halasta bijirewa zalumci ya kuma yi hani da mika kai ga zalumci
    Da mutuwar kaskanci ai gwanda ta izza, Allah ya stinewa malaman siyasa.

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 Před měsícem +1

    Malamai ku kyalesu ayidai mugani ALLAH yatsaremu

  • @MalamAbu-wu5bo
    @MalamAbu-wu5bo Před měsícem

    Duk abinda zaifaru yafaru

  • @ibrahimsuleiman6873
    @ibrahimsuleiman6873 Před měsícem

    shegu mallamai kun sha kudi shi yasa kuke hana zanga zanga a Nigeria

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 Před měsícem

    Daga cikin wannan malaman sukace lokacin buhari bera ne apalon sabi da gaskiyarsa duk halin da akeciki basa magana wani kwanannan wai haryanzu babu kamar buhari ton su zasu fada mana gaskiya mayaudara

  • @h.n1977
    @h.n1977 Před měsícem

    Musulunci ne kawai mafita ga Musulmi

  • @yahyalawal3998
    @yahyalawal3998 Před měsícem +3

    Salam alaikum. Jama'a wallahi ku yi a hankali. Babu abin da zanga zanga zai haifar sai karin matsala. Wallahi abin da turawan nan suke jira muyi kenan sai su kunna mana wutan da bamu san yanda zai kare ba. Kasashen da suka yi zanga zanga ya zame mana darai jama'a. Muyi ta addu'a Allah Ya kawo mana wanda za suyi mana gyara.

    • @MahiShuaibu-ge7uv
      @MahiShuaibu-ge7uv Před měsícem

      Saboda an Sato an Baku ba

    • @yahyalawal3998
      @yahyalawal3998 Před měsícem

      @@MahiShuaibu-ge7uv wallahi ko aiki bana yi. Sana'a kawai nake yi. Amma bin shawaran annabi a kan ba a ma shugaba zanga zanga yafi min kwanciyar hankali. Kai kabi son zuciyar ka. Allah Ya shirya mu.

    • @AdaAdam-ho5gr
      @AdaAdam-ho5gr Před měsícem +1

      Wanda ya yayata hadisin Hana zanzanga to shi ba zanga zanga ma yayi ba yakar shugaban lokacin sa yayi , Kuma yayakikalifa manzon Allah SAWS bayan da yahau Mulki shine yayi ta tereren wanna hadisin.

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa Před měsícem +1

    Tunda babu wanda ya halicce mu acikin ku babu wanda ya isa ya hana mu zanga zanga