Baikama mutum yayi magana Kai tsaye ayarda dashi ba Amma inyakawo hujjoji gamsassu to tabbas zamu yarda, nana nufin kariya yakeyi Amma Kuma duk Mai hankali ba adalci bane mutum dazaran yayi magana ayarda dashi batare da jujja ba, muna adua Allah yagafartawa sarki Yakuma Tona asirin duk masu Hanu akan kisansa yawulakan tasu tun a aduniya.
Karya suke domin wan nan dan majalisar yadade yanaso akawo karshen fulanin daji masu kashe mutane babu wanda zeyadda da maganar me kashe mutane karya ne bamuyarda wannan dan majalisar da sa hannunsa ba
Baikama mutum yayi magana Kai tsaye ayarda dashi ba Amma inyakawo hujjoji gamsassu to tabbas zamu yarda, nana nufin kariya yakeyi Amma Kuma duk Mai hankali ba adalci bane mutum dazaran yayi magana ayarda dashi batare da jujja ba, muna adua Allah yagafartawa sarki Yakuma Tona asirin duk masu Hanu akan kisansa yawulakan tasu tun a aduniya.
Ameen ya Allah
Ameen 🙏 ya Allah 🙏
Alla yakara tona aspirin wadake dahanu a ciki Ameen
ammee ya allah
Allah
Ya jikansa
Wlh yan gwabnatine shegu yan iska
ya allah katsinemai albarka allah karkabarshi gamawa lfy
Indai gomnati batayi wani abu ba sai mun dauki fansa
Allah yakara tona asirin wadanda suka kashe maimartaba sarkin gobir
Amen ya Allah 🤲
Allah yasaka masa yatona asirin wadanda sukabada kongilar kisan bawan Allah Allah yasa yahuta
Kuji tsoron Allah ku dinga tabbatar da labari
Amma indai ba a dauki akan Aminu boza ba Allah ya tsinewa gomnatin nigeria
Amin ya Allah
Kai tachar ka batada tabbass dan kai Wani lokaci karya gare ka
Kai Dan Allah adinga tunani kafin awallafa zance anyiwa mutum sharri kundauka dagaske Mesa kuke hakane kuduba darajar milyon 5000000,d millyon 6000000wanne yakamata ayiwa aiki
To Kai yanzu mutuminda zai aikata wannan aiki me kake TUNANI dashi ya Allah ka tsaremu ka tsare imaninmu
Allah ya
Jikansa
Allah yatona asirinsu
Allah ya jikansa 😢😢
Ameeeeeeeeeen ya Allah
Allah ya saka masa
Ameeeen
Amma yakamata ayi bincike, mutanan Nan shedanune zasu iya Kiran sunan Wannan mutumin Dan suhada fituna.
Ameen
aminu boza allah ya kaskan taka allah yatsi ne maka albarka .kafiri axzalumi
Allah yayimasa rahama yaalbarkaci abunda yabari amiin summa amiiiiiin
Karya suke domin wan nan dan majalisar yadade yanaso akawo karshen fulanin daji masu kashe mutane babu wanda zeyadda da maganar me kashe mutane karya ne bamuyarda wannan dan majalisar da sa hannunsa ba
Wannan zalunci Allah bazaibariba, Allah ya isan mu,
Ameen ya Allah