Shirin Rana na DW 29.08.2024
Vložit
- čas přidán 13. 09. 2024
- A cikin shirinmu na rana, muna tafe da wadannan rahotannin:
- Rundunar 'yan sandan Najeriya sun saki Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya, Joe Ajeola bayan ya gabatar da kansa a gabansu bisa wasu zarge-zarge.
- A jihar Kano, masana na cigaba da yin fashin baki kan matakin gwamnatin jihar na rufe asusun dukkan ma aikatun gwamnati da hukumomi tare da taskance su a wuri guda.
- Gwamnatin mulkin sojan Nijar ta sake bude kasuwar bayar da lasisin hakar ma’adanan karkashin kasa ga kamfanonin kasashen ketare bisa wasu sharudda.
- Batun nuna wariya da kuma kyamar baki na neman yin tasiri a zaben kasar Thuringia.
❤❤❤
❤❤❤