Masha Allah da bayanan Malam...cude ni in cude ka shine zaman aure, na miji yayi side din sa mace ma tayi side din ta...Allah sa mu dinga bin dokokin Allah shine kadai maslahan mu
🇩🇿 Shirin mata ayau, wani sabon addinin yahudawane dasukeso sukawo wani sabon tsari acikin qa'idar musulunci dan ayi koyi da tarbiyar turawa. Allah ka tsaremu da sharrin shirin mata ayau ! 🇷🇴
Assalamualaikum Allah ya taimaki mal.har da mu,Malam wlh sakaci ne a wurin Malamai suna yawan Taushe Bakin Halin Mata,Matsala anan Shi ne Basa Son Fadar Laifin Mata
Pls the person who asked the question is a big ignorant,Malam pls u need to watch the program for once or check their previous programs,pls sheikh,May Allah bless you
Gaskiya Mai tambaya Bai masu adalci, Kuma malam gaskiya na Kalli programme din suna wayarda mata Kai akan zamanin da muke ciki, am not saying they are 100% ryt buh seriously I share the same point of view as those women, though not all, I will gladly say they are doing a good job empowring young women, ya kamata Malaman Suma su waye a dibi yanayin da zamanin ya canza, that's why I respect mufti Menk
@@taseuabubakar4117 malam am not saying they are ryt 100% Kuma kowa na kuskure Kuma mutanen Nan sun yadda sunyi kuskure, Amma yadda aka rinka zaginsu kamar bah Yan uwan bane musulmai, sunyi kuskure sai a kirasu a nuna masu cewa sunyi kuskure ba wai malama suta Hawa social media suna pacin su Kuma suna Saka rashin son su acikin zukatan mutanen arewa, malaman mu Nan arewa sune matsalar mu ba kowa bah
I think we are blindly following our clerics without sometimes using the brain Allah subuhanahu wataala gave us. We need to start thinking for ourselves, it's not everything they tell us that we must agree to, Malaman arewa in don sune da kowa Bai ganin rahamar ubangiji, su kawai kayi laifi ba sassautawa an Bude chapter Dinka a social media ana tona Maka asiri ba Mai kiranka ya baka shawara
God bless you for this brother, ban tapa Jin sun Hana mata bin mazansu bah kawai mutanen arewa ne reshin tinani da sanin abunda suke bukata a rayuwarsu
@masudsaleh5155 Ai Allah da zuciya yake aiki Amma Dan Adam da zahiri yake aiki.Zahiri dai Babu inda suka kada mata suyi wa mazajen su biyayyaAlla sa mu face,AMIN.
Gaskiya shirin mata a yau yana fadakarwa sosai wallahi koma basa hana ka bi mijin ka da sauran su .
Gaskiya mai Tambaya bai musu aldalci ba Mallam. Mutane su dinga tsoron Allah in zasu yi tambaya
Masha Allah da bayanan Malam...cude ni in cude ka shine zaman aure, na miji yayi side din sa mace ma tayi side din ta...Allah sa mu dinga bin dokokin Allah shine kadai maslahan mu
🇩🇿 Shirin mata ayau, wani sabon addinin yahudawane dasukeso sukawo wani sabon tsari acikin qa'idar musulunci dan ayi koyi da tarbiyar turawa. Allah ka tsaremu da sharrin shirin mata ayau ! 🇷🇴
Masha Allah malam mungode Allah yakara karfin imani
Masha Allah ❤❤
جزاك الله خيرا ❤❤😊😊
Allah dai yarabamu da rudin zamani
Allah ya saka wa Mallam da alhairi
Masha Allah
🎉🎉
Allah ya biku da gida Aljana ❤❤❤❤
Allah houakbar ❤
Alhàmdulillah Masha Allahu ❤❤❤
Alhamdulillah
Allah shiryesu
Allah yasaka da aljannah
Allah yasaka da alkeri
Hakane malam shirin mata ayau
جزاك الله خير يا شيخ
جزاك الله خيرا♥♥♥♥♥♥
Assalamualaikum Allah ya taimaki mal.har da mu,Malam wlh sakaci ne a wurin Malamai suna yawan Taushe Bakin Halin Mata,Matsala anan Shi ne Basa Son Fadar Laifin Mata
Lalle kuwa domin suma masu yin shirin zaurawa ne wannan gaskiya ne Allah ya shiyesu
Alhàmdulillah Masha Allahu
Tabbas waɗannan mata maaikatan Yahudawa ne.
Pls the person who asked the question is a big ignorant,Malam pls u need to watch the program for once or check their previous programs,pls sheikh,May Allah bless you
Allah ya datardamu
Rashin bin miji da ladabi ba daidai ba ne.Amma yanci, yes, mata su ma suna yancin da Allah ya basu
Y Allah yasa mudace
Gaskiya Mai tambaya Bai masu adalci, Kuma malam gaskiya na Kalli programme din suna wayarda mata Kai akan zamanin da muke ciki, am not saying they are 100% ryt buh seriously I share the same point of view as those women, though not all, I will gladly say they are doing a good job empowring young women, ya kamata Malaman Suma su waye a dibi yanayin da zamanin ya canza, that's why I respect mufti Menk
Ok kana nufin kokuma ince kaima kana goyon bayan cewa idan gari ya waye namijine zai rika cewa matarsa ina kwana?
I wonder, most of our scholar are preaching about what will favour men's only.
@@taseuabubakar4117 malam am not saying they are ryt 100% Kuma kowa na kuskure Kuma mutanen Nan sun yadda sunyi kuskure, Amma yadda aka rinka zaginsu kamar bah Yan uwan bane musulmai, sunyi kuskure sai a kirasu a nuna masu cewa sunyi kuskure ba wai malama suta Hawa social media suna pacin su Kuma suna Saka rashin son su acikin zukatan mutanen arewa, malaman mu Nan arewa sune matsalar mu ba kowa bah
I think we are blindly following our clerics without sometimes using the brain Allah subuhanahu wataala gave us. We need to start thinking for ourselves, it's not everything they tell us that we must agree to, Malaman arewa in don sune da kowa Bai ganin rahamar ubangiji, su kawai kayi laifi ba sassautawa an Bude chapter Dinka a social media ana tona Maka asiri ba Mai kiranka ya baka shawara
Gaskiyane
Mai wanna tambaya ba ya son gaskiya.Babu inda suke Hana mata bin mazajen su!
God bless you for this brother, ban tapa Jin sun Hana mata bin mazansu bah kawai mutanen arewa ne reshin tinani da sanin abunda suke bukata a rayuwarsu
Kuci GABA da zama jahilci zai kasheku
@masudsaleh5155 Ai Allah da zuciya yake aiki Amma Dan Adam da zahiri yake aiki.Zahiri dai Babu inda suka kada mata suyi wa mazajen su biyayyaAlla sa mu face,AMIN.
The person who asked the question is a big ignorant
❤❤❤❤
Allah don girmanka don sunayenka na asmaulhusna ka saukarmusu da bala'i na kakanikayi .yan iska zawarawan banza .
kede ki musu addu'a
Matsalar mutanen arewa kenan kaji wata, don su fadi Abu ba daidai bah shikenan Kun fara tsinemasu, Kin fisu bukatar shiriya
Malam yace, saidai kaji karak tayankeshi.
😂😂😂
Babata mata sudaiwa
😂😂😂allah malama
Masha Allah
❤❤❤