YADDA AKA ZAUNA YIN BABBAR MUQABALA TSAKANIN SHEK MAIBAROTA(TIJJANIYA) DA BAFFA HOTORO(SALAFIYYA)
Vložit
- čas přidán 11. 09. 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
JAZAAKALLAHU KHAIRAN SHEIKH BAFFA
Baffa hotoro Allah yatsinemaka wai brema inyas
Macha allah allah chi sa atachi lahiya
Allah baffa hotoro ina tare da kai a nan saboda ka warware komai wallahi musamman gamshashen bayani da ka yi akan littafin Uqudu duriyya
Macha Allah alhamdulillah maulana cheikh mai bare gaskiya Allah ya kara lafiya
Ameen
Mungode muku ga badaya
Shekh Bafffa hotoro Allah ya Saka maka da jannatul fiddausi Allah yaji kan iyayenka da rahma,Amin ya haiyu ya Qaiyum 🙏❤❤❤
Baffa hotoro akwai son zuciya atare dakai
Mai ɓarota Allah ya qarala fiya da nisa kwana
Lallai Shiriya da wuya take. Ba don haka va wannan dan autan shehun darika da ya tuba saboda ruwan hujja da ya sha. Amma inaa!
Baffa hotoro munafuki kaboye gaskiya
BabaFatoro jahelinekay
Mai Barota ya kwashi kashinsa a hannu wllhy....ya ji kunya....Allah ya saka Baffa Hotoro
Bafa ya kasa karé maliminssa😂
May Barota Allah ya kara illimi Allahamdulillah ❤
MA Sha Allah
Allah yaganeddaku wahabiya maqiyan annabi aikin kenan kullum hassada munafinci da karya
Baffa ya kasa kare ibni tayimiya cewa yaga Allah yaga Annabi ba'a taba yin mai ilimee bayan kasa ba kamarsa
Dan Akuya a cikin wane littafin ibn Taimiyya ne yace yaga ALLAH?
BAFFA MACHI AMMA KAN ZAGIN IYAYEN KA. SABO DA DAN EANI AMFANIN DUNIYA KALILAN.KAI BAKA TABA GANIN SHE K TIJJANI BA BAKAYI ZAMANI DA SHEBA .KUMA ALMAJIRANSA MA BAKASN KO DABA.WLH DA ACE KANA SON ILIMI BAZAGE ZAKYIBA.YAN DARIKAR ZAKA NEMA KAMAR MUTUM 4 DAGA KUSURWA G ,Y, A,KUDU.KAJI.YA AKE NEMAN ILIMI KUMA ME TIJJANI YAFADA WANNAN LITAFI TIJJANI NE YAFADA KOWAYE.
Kaii Darika tasha duka nagaskia
Hhhh Shan ruwa da hannun hagu kuma lallai ansha wuya 😆😆
L'ai lai maiparota vaze iya zama va da baffa hotoro walahi maiparota vai ze iya va savoda douca tanbaya da ankayima maiparota gasqiya vai amsa va
To Amma meye alakar ibnutaimiyya da sufaye da zasusha ruwan wankan gawarsa Indai ba sonzuciyaba?
May barota wallahi kayi kuskure 😂 da Ka fada hannu baffa hotoro ? Wallahi Ka mutu ka lalace 🤣😂???
Uhmmm wlh harkulum kunsan gaskiya kunqi kugayawa mutane
Kaji fa wannada yaje kare aqidar darsa yawanke ta daga zargi yakasa kuma yakoma cikin wata matsala wadda bashi da ilimi akan ta da yanada hujja zaiwanke aqidunsa Sannan yane meshi su zauna akan litaffan ibn taimiya amma saboda bazai iya yasawo wata magana don kaucewa maudu I
Subahananlillah yan tijjaniya wlh indai irin wa yannane maluman Ku to gaskiya kunsha kashin ku a hannun
Babba hotoro Allah yasaka da mungani abbayama daya daga CIKIN yan dariqa sun zauna ya kwashi kashinsa a hannu
Hhhhh Allah ya tsinewa maqaryaci. Ya tabbata ibniy taimiyya ya sha giya kenan? A she kunyarda Dan taimiyya sufi ne? Amma kuke zagin sufaye? A she shima ya kafirta tunda a wurinku sufaye kafirai ne. Allah yayi wadaran dan Hotoro,🤲
Kaji wani wayon banza , wai sufaye ne sukasha ruwan wankan ibn tamiyya mujassimi, wawa daman shi IBN TAMIYYA sufine ???
Kawo a cikin littatafan ibn taimiya inda ya karantar da duk abun da jahilai su ka yi a janaizar isa. Baffa hotoro ya warware wallahi komai. Allah ya saka masa Alkhairi
@@belloabdulyakeen5825 bello mai wayon banza, kawo inda akace sufayene sukasha ruwan wankan ibn tamiyya mujassimi ???
@@salihuabubakar9545 Ai kaji baffa hotoro ya karanta inda aka ce sufaye ne suka kai shi maqabartar su suka binne shi. wannan ya nuna gawarsa a hannun sufaye take. In kuma ka ce ba sufaye bane suka sha ruwan gawarsa na ji. Abun sani de ba karantarwar ibn taimiya ba ne. Son da jahilai suke masa ya sa su ka wuce gona da iri wajen girmama shi. In kuma ka na so ka kama ibn taimiya da wannan dole ka soki Annabi isa ma da abunda jahilai suka yi a bayansa don nuna son su gare shi
@@belloabdulyakeen5825 Ashe dukkan rudanin da akeyi, ashedai DAN TAMIYYA Yana cikin sufayen dasuka kauce hanya, wadanda mu y'an darika muke yaka, ashe DAN TAMIYYA baida nasaba daku tsabar shishshigi ne na IZALAWA BOKO HARAM, da jahilci gashi baffa yatona muku asiri, to idan zaku ajiye girma kai sai mubaku labarin DAN TAMIYYA, don ku fahimci gaskiyar magana, Allah yakyauta.
@@salihuabubakar9545 Amma jahilci na damun ka wallahi. Toh a cikin kai da malaminka Abulfathi da ya chi chi mutunci ibn taimiya kuma ya na kiran mu taimiyawa wa za a gaskata?