Ta ya kan muslmin diniya ze hadu bayan muna kafirta juna muna cin mutuncin juna bama son juna bama wa juna fatan alheri duniyan sunni na nasu sufaye na nasu shi, a nana su ai batun daular muslinci ma bazata yuwu ba Dan bamu son Kan mu ya hadu mu kanmu din
Yakamata mu godewa Mallamanan su suke doramu akan hanyar daza mu tsira ranar gobe Qiyama Haba kowana lefi ya zo sai ace Mallamai, mu sauran al'uma kannamu ba a hade yake ba gsky, son kai yewa yawancin mutane yawa kuma duniyar Africa da ta wadanda ba fararen fata ba suke yiwa, in de da dukiya a gurin, ba kawai duniyar musulunci ba. Allah ya hada kan alumar Annabi SAW baki daya ya kunyata Shaidan me so yaga dan' Adam a wuta
Jazakallahu Khairan
Masha Allah Allahu akbar
Masha Allah bless you
Allah yakawo karshen turawan yamma
Hasbunallahu wa ni’mal wakil 😭😭😭😭😭
Allah ƙasƙasta America da masu goya musu baya
Allah ya kara masu laanta Aameem ya Rabbi
Masha Allah Tabarakallah ❤❤❤
Allah ya tsinema america da yahudawa
Da kuma shugabannin Nigeria
Amin yahayyu ya qayyum
@@algonimohammed5630 tabbas wasu daga cikin su tsinannanu ne
Hakané malam Allah ya taimaka
Gaskiyane malam amma akwai lokaci da Allah xe kawo karshinsu in sha allahu
Wannan duk rashin hadin kan al ummane
Tasirin Albani yabayyana akanka yelwa abinda sawran malamai basu ganeba sunata Yakari junansu basuda agenda ta rayuwa
Mlm Albani✅
Mlm Yalwa✅
Albani❌
Yalwa❌
Ina gadiya
Dadina da malamay da postotin en afrika bakake
Ta ya kan muslmin diniya ze hadu bayan muna kafirta juna muna cin mutuncin juna bama son juna bama wa juna fatan alheri duniyan sunni na nasu sufaye na nasu shi, a nana su ai batun daular muslinci ma bazata yuwu ba Dan bamu son Kan mu ya hadu mu kanmu din
Yakamata mu godewa Mallamanan su suke doramu akan hanyar daza mu tsira ranar gobe Qiyama
Haba kowana lefi ya zo sai ace Mallamai, mu sauran al'uma kannamu ba a hade yake ba gsky, son kai yewa yawancin mutane yawa kuma duniyar Africa da ta wadanda ba fararen fata ba suke yiwa, in de da dukiya a gurin, ba kawai duniyar musulunci ba. Allah ya hada kan alumar Annabi SAW baki daya ya kunyata Shaidan me so yaga dan' Adam a wuta