Babbar magana. Shek Daurawa ya aika wa Mansura Isa gargaɗi

Sdílet
Vložit
  • čas přidán 9. 09. 2024

Komentáře • 21

  • @SaniDanjuma-pb4ob
    @SaniDanjuma-pb4ob Před 3 měsíci +1

    Allah ya tsare mana malam ❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @BilkisuHalilu-hy2cq
    @BilkisuHalilu-hy2cq Před 4 měsíci +2

    Kaji masu aikida ilimi,mln Allah yakara lpy da Nisan kwana

  • @maimunausman2393
    @maimunausman2393 Před 4 měsíci +2

    subahanallah wai meye amfanin karya ne arayuwa kawai idan mutum yayi suna anmanta dashi andaina yayinshi shikenan sai yayita niman suna nadole tahanyar karya

    • @teemahabdulssalam6020
      @teemahabdulssalam6020 Před 3 měsíci

      Yakamata akamata tafitoda yarinyar inde da gaskiyane munafukama irinta yara kanana inasunsan wannan shirmen

  • @Khady777
    @Khady777 Před 4 měsíci +4

    Kaga Mallam ma abocin illimi. Ita Bata tabbatar ba ta wani kira gwamna kqmar gwamnan babanta ne. Mallamai ai ba jahilai bane. "Yar wasan kwaikwayo tana ma mutane wasan kwaikwayo da karya.

  • @teemahabdulssalam6020
    @teemahabdulssalam6020 Před 3 měsíci

    Ya subuhanallah

  • @Khady777
    @Khady777 Před 4 měsíci +3

    Maganar cin zarafi ai ya qare tunda kin bayyana ke kika Kai kararsu. Da ace kin Kai office din a sirri wa zaice ke ki ka fada

  • @nasermukutar-iw3ly
    @nasermukutar-iw3ly Před 4 měsíci

    mun gode malan dawayar da kai dagamana allah yakara ma lafiya

  • @hajaraaliyu3408
    @hajaraaliyu3408 Před 4 měsíci

    Ita Mansura Isa ta yi saurin sanarwa a social media. Ya kamata tun farko ta nemi nurses tayi bincike sannan ta tafi hisba ta tattauna da sheikh Daurawa sannan a fadada bincike. Kuma irin wannan cases din ba a bari jama'a su san fuskar yarinyar gudun masu musguna bata nan gaba. Akan boye victim don kare martabarshi da mutuncinshi. Allah ya kare 'ya'yanmu baki daya

  • @rilwanumuhammad3632
    @rilwanumuhammad3632 Před 4 měsíci

    Gaskiya ne malam

  • @Khady777
    @Khady777 Před 4 měsíci +2

    Ji wata jaka. Ga hizba Nan. Meyasa bataje office din hizba ba? Shine dalilin dayasa gwamnan ya nada ma'abota illimi. Kina magana ratatatata kamar Dabba.

  • @KabeerAmeenu
    @KabeerAmeenu Před 4 měsíci

    Allah yasa mu wayye lfy

  • @Issacisse-zn2pl
    @Issacisse-zn2pl Před 4 měsíci +1

    Inallilahi waina ilahi rajivuna

  • @Khadijasarakitv
    @Khadijasarakitv Před 4 měsíci

    😢😢😢 Allah ubagiji yakiyaye

  • @zainababdullahi-yf5ks
    @zainababdullahi-yf5ks Před 4 měsíci

    Hmmmmmmn Nigeria kenan dadin abun malami ne shi ya karanta kuma yasan illar abun da yake kokarin aikatawa inhar ba gaskiya yake fada ba, kuma shima ya haihu

  • @RukayyaYusif-je8qm
    @RukayyaYusif-je8qm Před 4 měsíci

    Izaso

  • @AbdoAlrhman-fv6mx
    @AbdoAlrhman-fv6mx Před 4 měsíci +1

    ❤❤❤🎉🎉🎉💯👍🤝😭

  • @faridaumar4896
    @faridaumar4896 Před 4 měsíci

    Yer 7yrs tasan menene kungiya?

  • @Khadijasarakitv
    @Khadijasarakitv Před 4 měsíci

    Tofa

  • @shuaibusman1527
    @shuaibusman1527 Před 4 měsíci

    Uhmmm 🤔 Kai jammaaa?

  • @AutaMazaAutaMaza-eu8vr
    @AutaMazaAutaMaza-eu8vr Před 4 měsíci

    Tabbas haken