Alhamdu Lillah. Shek Daurawa ya kawo shawara ta Musamman akan mafitar Zanga-zanga

Sdílet
Vložit
  • čas přidán 20. 08. 2024

Komentáře • 44

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker Před měsícem +1

    Wallahi goma agwyii bayan shikh ebrahim dawrawa ya fimoko allkiri kodoba sodan akan borwdi har yanzo sona jikin yagi da rashin abinjii wallahi kobii a hankali ein bakodina wanan shirin za ayi kashy kashy

  • @asiyayero7113
    @asiyayero7113 Před měsícem +5

    Yanzu kai magana, amma da kawai so kuke ayi shiru acigaba da rayuwa ahaka.

  • @SumayyaYusuf-b2c
    @SumayyaYusuf-b2c Před 23 dny

    Allah y taimakemu yasa hakan shine mafi Alkhairi a garemu Kuma malamai Allah y kare mana ku sannan kuma ku cigaba da hakuri da koyi da manzon Allah Allah yayi mn jagora baki daya ameen

  • @abubakarmuhammedaliyu3928
    @abubakarmuhammedaliyu3928 Před měsícem +2

    Masha Allah barakallah mlm munagodiya Allah biyaka da gidan aljannah

  • @ZulaihatAbdullahi-bf6ss
    @ZulaihatAbdullahi-bf6ss Před měsícem

    Masha'Allah mlm shawarama Mai kyau Allah yayi jagorah

  • @issaibrahim3260
    @issaibrahim3260 Před měsícem +3

    Allah kawo mana sauki yan uwa

  • @XainabAliyu
    @XainabAliyu Před 14 dny

    Allah yakaramaka nisan kwana shiek daurawa allah yala,anchi maitada fitina sbd hk zanga zanga batada anfani

  • @dahirusaidu-fp2fy
    @dahirusaidu-fp2fy Před měsícem

    gaskiyane Allah yasakada alheri zanga-zanga babu alheri
    kawoi adage daaddua insha allahu Allah zaikawo sauqi Allah yasamu dace ameen ya Allah

  • @harunasani3983
    @harunasani3983 Před měsícem +3

    salaam adawo da palladian man fetur kawai shine mataki na farko bawani labariba

  • @SurajoUsman-rh1ti
    @SurajoUsman-rh1ti Před měsícem

    Allah yasa mu dache wlh yakamata aduba lamarinnan

  • @saidumusa604
    @saidumusa604 Před měsícem +2

    Insun sameshi yadawo mana da tallafin mai akasannan

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 Před měsícem

    Munafukan banza da wofi
    Matasa ku fita kuyi zanga zanga
    Duk qarya sukeyi muku wai babu kyau
    Wallahi tallahi qarya sukeyi

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 Před měsícem

      In Allah ya hadaka da haka in ga tashin hankali ga fadace fadace da kashe kashe kulum kana boye agida badaman fita neman abinci ga yunwa zakai bayani kuma zaka janye kalamanka akan malamai a sannan zaka godewa azabar Allah bayan yamaka ni imar zaman lapia is butulce

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 Před měsícem +4

    Garadai ai shawarar zaifi danmutalakawa hanjimmu yagama gajiya da yunwa

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Před měsícem +1

    Malamai suna fada mana gaskia Amma muna zaginsu Wlh akwai masu manufofi dayawa daga kasar har kasashen waje masu jiran irin damarnan su haddasa fitina a nigeria sbd wata manufa tasu

  • @abubakarumar4146
    @abubakarumar4146 Před měsícem +1

    ❤❤❤ ma cha Allah tabarakallah Allah ya shiga lamarin

  • @LauwaliAbubakar-v3y
    @LauwaliAbubakar-v3y Před měsícem +3

    Bazamu samu lafiyaba daga matsaloli sai in murabi da damaquradiyya

  • @MaijiddaAbdulmumin
    @MaijiddaAbdulmumin Před měsícem

    Amin yahayyulkayum

  • @BILYAYusuf-gr3cp
    @BILYAYusuf-gr3cp Před měsícem +1

    Good❤

  • @imranaumar5944
    @imranaumar5944 Před měsícem +4

    Good 👍👍

  • @RakiyaMusa-xw4su
    @RakiyaMusa-xw4su Před měsícem

    Masha Allah Allah Ya wuce mana gaba

  • @adamuyusuf5723
    @adamuyusuf5723 Před měsícem

    Wannan azzaluman shuwagabanni shegune basa Jin wa'azi basuda tausayi

  • @fatimaAhama
    @fatimaAhama Před 29 dny

    😭😭😭 Sharri bakyau

  • @sanialiyu1747
    @sanialiyu1747 Před měsícem

    Wlh arewa dai Danmu ana kudu kumagar basuyi donhaka mu yan arewa mukiyaye

  • @stormssss109
    @stormssss109 Před měsícem +1

    Kai Mallam Allah ya Kara lafiya walahi wanan gaskiya ka fada Kuma wanan shawara in Allah yaso aka samu aka Yi haka za samu mafita ,walahi Mallam ya Fadi gaskiya ya kamata mu dauki wanan shawara Mai kyau

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Před měsícem

    Yanzu ku malammai kungansu da bala in da mutane keciki wlh kuji tsoron Allah

  • @edrissousseni9968
    @edrissousseni9968 Před měsícem +1

    Lale fitace malami

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Před měsícem

    Zama de lafia yafi zama dan sarki kuma kukan kurciya jawabi ce

  • @IbrahimHalima-zc6up
    @IbrahimHalima-zc6up Před měsícem +3

    Good

  • @BasiruBello-yr3tf
    @BasiruBello-yr3tf Před měsícem +3

    Goods 😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @TimfaSunday-ff8lu
    @TimfaSunday-ff8lu Před 24 dny

    Hakane

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg Před měsícem

    Allah yabamu mafita ya hayyu ya Qayyum

  • @babangayougayou1094
    @babangayougayou1094 Před měsícem +5

    Wannan gwamnatin bata zoba domin ya yan Najeriya ba ta zone domin gyara wa turawa da makamantansu kune mi yancin ku yan Najeriya daidai ne

  • @SanusiBasiru-iz4rq
    @SanusiBasiru-iz4rq Před měsícem

    Masha Allah

  • @auwalabubakar5614
    @auwalabubakar5614 Před měsícem +1

    Ko yanzu munga amfanin matasa da maganar da sukayi

  • @SamailaIsmail388
    @SamailaIsmail388 Před měsícem

    Dama kunsan gaskiya ake kaucewa

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko Před měsícem

    Malammai basa mgn sbd kada adaina basu kudi

  • @sumayyahibrahim4393
    @sumayyahibrahim4393 Před měsícem

    Wanda be godewa ni imar Allah ba yagodewa azabarsa…kobakomai munada zakan lafia dukda muna famada kidnapping..yanzu inyaki ko fada yakaure semuga ta yadda mutum zai fita yanemi abinda zeci kunga goma da ashirin kenan ga yunwa ga fargaban yanzu ko anjima Zaka its rasa kowa naka

  • @user-uh8gy1we9g
    @user-uh8gy1we9g Před měsícem

    😂😂😂❤❤❤

  • @TukurAhmad-ed7wj
    @TukurAhmad-ed7wj Před měsícem

    Nifa wallahi na fahimci maganar Shi gaskiya ne Amma qaryar da sukayima Addinin musulumci yasa bazan ta6a Yadda da malamai irin su ba karnikan Yan siyasa masu halasta haram da haramta khalas tir da irin halayanku

    • @sumayyahibrahim4393
      @sumayyahibrahim4393 Před měsícem

      Kafadi alkhairi kokai shiru irin maganar nan ga malamai yayi muni..malamanmu ba karnukan siyasa bane insunce muzabi wani Dan siyasa kyautata masa zato yasa sukace haka kaji tsoron Allah kajanye kalamanka don sekayi bayaninsu agaban Allah

  • @IhabBabiker
    @IhabBabiker Před měsícem

    Wallahi zanga zanga zako lalata gasar najiriya koma za,a rasa raywkar motany da dama قال رسول الله صلى الله عليه وسلم لا يجوز الخروج على الحاكم وإن كان ظالما إلا أن ترو منه كفراً بواحاً عندكم فيه من الله برهان الحديث فى الصحيحين وقوله صلى الله عليه وسلم إسمع وأطيع للأمير وإن جُلد ظهرك وأخذ مالك أسمع وأطيع راوه مسلم