MANYAN MALAMAN DARIQA SUN FARA MAYARWA DA SUGABAN IZALA SHEK BALA LAU ZAZZAFAN FARTANI KAN KALAMAN..
Vložit
- čas přidán 25. 06. 2024
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @zumuncinmutv
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Masha Allah ❤❤❤❤❤🎉🎉🎉
Ameen ya Allah albarkacin annabi muhammadu rasulullahi sallalahu alaihi wasalam
Allah ya saka muku Da Dubban Alkhairu Bijaahi Rasuulullahi A W 🤲💎🤲
Mun gode Sheikhu ❤🤲♥️🤲💎🤲
Ameen
Allah yasaka mana abinda Arabi yamana
Sakarai ko magana basu iya ba wallahi
Masha allha 🦁🫡🫡🫡🫡🫡🥰izala👈👎👎😡😡😂
Ai na ya kira malaman izala. Ya ce malaman sunna. Izala kawai ne ahlussunnah? 😂😂 . Wato kun tsargu ku
Ai kana ganin Bala lau kasan matsiyaci tshohon almajiri ne
😂😂😂😜🤦🥲😁😅😜
Dan izala shegen bawa
Bidi a masifa allah karabamu da bidi a da yan bidi a
Masha allah Sai godiya ga allah
To wai don allah sheak balalau ya kira sunan wani acikin bayanin sa kokumadai gaskiyace tayi halinta na nuna yan bidi an gaskiya masufakewa da wata dariqa suce su yan kazane to sheak baice kowa ba kuma bai kira sunan kowa ba sai dai gaskiya ta bayyana yan bidi an gaskiya
@@MusaharunaAhmed 😆😆 sun san su ne yan bidiar shi ya sa su ke ta wannan tsarguwa
In har karfin gwanmatin wahabiyyawa ko salafawa a Saudiyya, me yasa kuke zuwa? Ai debate ya kamata ku niqi gari kuje kuyi da Malaman su. Shekarun 700 da akace Saudiyya tayi a karkashin addinin ku, me ya sa ta kubche? Saboda cewa da kayi cewa gidajen shaihunnan ku ko malaman ku ba su rushewa, meye dalilin rushewan daular?
Kai jahili ne
Sakarai ko magana basu iya ba wallahi